Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram sun sake kai wani mummunan hari a yankin tafkin Chadi, inda suka halaka masunta masu yawan gaske ta hanyar yi musu yankan rago.
Rundunar 'yan sanda a Kano ta ware makudan kudade har N300,000 ga duk wanda ya kawo bayanai da zai sa a kama wasu 'yan daba guda uku da ake nema ruwa a jallo.
Wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta tura wata shugabar masu addinan gargajiya Iya Osun gidan yarin saboda cin mutuncin malamin addini.
Ana zargin an daura hotunan Muhammadu Sanusi II da na Shugaban kasa a gidan Gwamnatin Kano, a hedikwatar APC da ke birnin tarayya, an ga allon Abdullahi Ganduje
Kungiyoyin ƙwadago na ƙasar nan sun dakatar da shiga yajin aikin da su ke shirin farawa a faɗin ƙasar nan domin nuna adawa da tsare-tsaren gwamnati masu tsauri.
Shugabannin NLC da TUC sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a fadar Aso Rock Villa, Tinubu ya nemi ya kebe a bayan labule da shugabannin kungiyoyin ma’aikatan.
A ranar Laraba ne shugabannin tsaron ƙasashen ƙungiyar ECOWAS suka gudanar da wani taro na musamman dangane da juyin mulkin da aka yi a Nijar. Taron ya gudana.
Yayin da aka fara zanga-zanga a faɗin Najeriya, Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da shugabannin ƙungiyoyin kwadago na ƙasa a fadarsa Aso Villa.
Gwamna Abba Kabir ya bayyana cewa gwamnatinsa na bukatar Naira biliyan shida don samar da kujerun zama a makarantun firamare da sakandare don inganta ilimi.
Labarai
Samu kari