Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Diyar mai kudin Afrika, Aliko Dangote, ta yi taku a wajen wani taro da ta halarta. Ta kasance darakta a kamfanin mahaifinta amma ta ware lokacin sharholiya.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar bankado wani kamfanin kera muggan makamai a yankin Vom da ke karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Plateau da ke Arewacin kasar.
Wata budurwa ta kamu da son wani matashi mai sana'ar yankan farce, ta bayyana irin kaunarsa da take a lokacin da yake mata yankan farce a wata jiha.
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
An bayyana sunayen wasu sanatocin Najeriya 4 da aka kora daga majalisa a wannan karon, an bayyana kadan daga dalilan da suka ja aka yi wannan kora kwatsam.
An bayyana yadda wasu mazauna kauye suka yiwa alkali da lauya jina-jina a wani yankin jihar Gombe, kamar yadda ya zo a wani rahoton jaridar da ta shahara a kasa.
Wani bidiyon TikTok mai ban mamaki ya nuno wata mai aikin bara a titi tana siyan soyayyar kaza daga wajen wani dan talla. Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu.
An bayyana yadda shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya shirya zuwa kasar Saudiyya domin halartar wani muhimmin taro da za a gudanar a ranar 11 ga watan Nuwamba.
An bayyana yadda wasu dalibai 3 suka mutu yayin da walkiya ta haska a wata makarantar sakandare da ke jihar Anambra. An bayyana yadda ta kaya a garin.
Labarai
Samu kari