Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta kaddamar da wani shiri na bayar da bashin naira dubu hamsin ga kanan da matsakaitan 'yan kasuwa har mutum miliyan 1.5.
Fasto David Oyedepo shugaban cocin Living Faith Church Worldwide ya yi hasashen lokacin da yaƙin Isra'ila da Gaza zai zo ƙarshe inda ya kawo hujja daga littatafai.
Bayo Onanuga ya ce in banda tiyatar da aka yi wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a guiwa tun kafin fara kamfe, bau wata rashin lafiya da ke damunsa a yanzu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun sun ce sun fara gudanar da bincike kan wani fada da ya kaure tsakanin wasu abokai biyu daga rugar fulani ta Ogunmakin.
Kotun daukaka kara ta bukaci lauyoyin da ke da hannu a shari'ar zaben gwamnan jihar Kano da su dawo da takardun hukuncin da ta yanke na tsige Gwamna Abba.
Aikin ceto da dakarun sojoji karkashin jagorancin Manjo Janar Godwin Mutkut suka yi a jihar Sokoto ya yi sanadiyar ceto mutum 31 da aka yi garkuwa da su.
Rigima ta shiga tsakanin dakarun yan sanda da ma'aikatan shari'a a kofar shiga babbar kotun jihar Osun ranar Laraba jim kaɗan bayan CJ ta fito Ofis a Osogbo.
An samu hatsaniya tsakanin sojoji da 'yan sanda a jihar Adamawa a daren jiya wanda ya yi sanadin mutuwar wani Sifetan dan sanda mai suna Jacob Daniel.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya, ya sanar da sabon shirinsa na sauya tsarin sufuri a Abuja yayin da ya bukaci yan adaidaita da su fara tattara kayansu.
Labarai
Samu kari