Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Wani dan bindiga ya gamu da tsautsayi yayin da ya je sace makwabcinsa, Alhaji Mohammed Makasudi a jihar Neja, mai gidan ya harbe shi a kafa yayin sace shi.
Shugaban majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele ya tabbatar da cewar majalisar dattawan za ta tantance mukaddashin gwamnan CBN, Dr. Olayemi Cardoso, a ranar Talata.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya karyata jita-jitar cewa su na tattaunawa da 'yan bindiga a asirce a Zamfara kamar yadda Gwamna Dauda Lawal ya yi zargi.
Alhaji Aliko Dangote ya tafka mummunar asara har Naira miliyan 525 a cikin sa'o'i 24 kacal wanda hakan ya saka shi mafi asara a Nahiyar Afirka gaba daya.
Tsohuwar minista a lokacin gwamnatin Buhari, Sadiya Farouk ta shiga jerin masu gangami don ceto daliban da aka sace a Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke jihar Zamfara.
Kakakin Kotun koli, Dakta Festus Akande, ya bayyana cewa gobarat da ta faru ranar Litinin ba ta shafi takardun ƙararrakin zaben shugaban ƙasa ba.
Shugaban majalisar dokokin jihar Osun, Adewale Egbedun, ya shallake rijiya da baya yayin da tawagar motocinsa suka gamu hatsari yayin barin Osogbo ranar Lahadi.
An samu rikici yayin da limamai biyu su ka bai wa hamata iska kan neman shugabancin masallacin Juma'a a jihar Legas, an girke jami'an tsaro a harabar masallacin.
Reno Omokri wanda tsohon hadimin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ne ya yi hasashen wanda zai yi nasara a shari'ar zaɓen gwamnan jihar Legas.
Labarai
Samu kari