Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Wani magidanci ya shiga hannun jami'an tsaro bayan ya yi yunkurin halaka matarsa har lahira. Jami'an yan sanda sun tabbatar da cafke shi a jihar Bauchi.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya yi magana kan salon mulkin Shugaba Tinubu. Ya bayyana yankunan da za su ci gajjiyar gwamnatin Tinubu.
A jiya ne Gwamnan Katsina ya bar aikinsa, ya bi jami’an tsaro a yaki ‘yan bindiga da za su kai hari. Dikko Umaru Radda ya na cikin tawagar sojoji da ta shiga jeji.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya nemi afƴwar yan Najeriya kan kuskuren harin bam da sojoji suka yi a jihar Kaduna.
Prophet Abel Boma ya yi hasashen Disamba mai matukar hatsari. Malamin addini ya fada ma yan Najeriya abun da za su yi don dakile abun Kirsimeti mai hatsari.
Malamin addini ya bukaci yan Najeriya da su yi addu’a don Bola Tinubu ya ci gaba da kasancewa shugaban kasar Najeriya. Prophet Boma ne ya aika sakon.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yi magana kan nasarar da ya samu wajen dakile yaki da cin hanci a jihar Kano. Gwamnan ya ce ya ceto biliyoyin naira.
Rahoton nan ya tattaro wasu hukuncin shari’o’in da aka yi wanda aka yi nasara a kan Mai girma Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida a Kano.
Wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun sake bukatar sabbin babura guda biyu bayan sun karbi kudin fansa har naira miliyan 10 daga hannun 'yan uwan wadanda ke hannu.
Labarai
Samu kari