Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana yadda tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya so gurgunta zaben 2023.
Majalisar Dattawa a yau Talata 26 ga watan Satumba ta kammala tantance gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso a dakin majalisar a Abuja.
Wata matashiya ta ki yarda ta bi magidanci mai mata wanda ya tunkareta da batun soyayya amma ta nemi ya koma gida wajen matarsa ta sunnah. Hoton hirarsu ya yadu.
Shugaba Bola Tinubu ya taya al'ummar Musulmai murnar zagayowar bikin ranar Maulidi a Najeriya, ya roki Musulmai su yi wa kasar addu'a ganin halin da ta ke ciki.
Kungiyoyin kwadago sun umarci dukkan kawayensu da rassansu na jihohi su rufe harkokin tattalin arziƙin Najeriya daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba, 2023.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Majalisar dattawa ta fara aikin tantance Yemi Cardoso a matsayin wanda zai maye gurbin Godwin Emefiele a shugabancin babban bankin Najeriya (CBN).
Kamfanin mai na NNPC na bin gwamnatin Shugaba Tinubu bashin Naira tiriliyan bakwai na tallafin mai wanda gwamnatin ba ta iya biyan kamfanin ba na tsawon lokaci.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta hana majalisardokokin jihar Ondo daga tsige mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa.
Labarai
Samu kari