Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Yan sanda, sojoji da masu sa-kai sun dakile harin ‘yan bindiga a Tsafe, sun kashe da dama yayin da wasu suka tsere da raunukan harsashi a Zamfara.
Kungiyar raya tattalin kasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na cigaba da kokari domin ganin sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun dawo da mulki hannun farar hula.
Sanusi II ya bukaci shugabannin ECOWAS su gaggauta janye takunkumin da ke kan Nijar. An yi wata da watanni ECOWAS ta hana lantarki, abinci da magani a kasar Afrikar.
Rahoto ya zo cewa Gwamnatin da ta wuce ta Muhammadu Buhari ta bar wa Bola Tinubu gadon bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar ayyuka a kokarin gina tituna.
An bayyana yaadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wani dan banga a jihar Bauchi yayin da ake ci gaba da jimamin kisan wasu da yawa a jihar Arewaci.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a hanyar Kaduna zuwa Abuja a ranar Lahadi, Atiku ya shiga damuwar da ta sa ya fito ya yi magana a kan wannan lamarin.
Yan sanda sun kama Somadina Orji mai shekaru 25 kan zargin kashe mahaifiyarsa, Misis Charity, da kanwarsa Miss Ukamaka, sannan ya binne su a karamin rami a gidansu.
Babban limamin masallacin Tede da ke karamar hukumar Atisbo a jihar Oyo, Alhaji Tijani Ahmad Adedigba ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya.
Gwamnatin Tinubu ta bayyana wani fanni na N-POwer da ba a dakatar ba ya zuwa yanzu, kuma za a ci gaba da yin sa har zuwa wani lokacin da ba a bayyana ba.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya nuna wa daliban koyon aikin jinya na jami’ar Al-Hikmah, Ilorin, jihar Kwara kyautar kudi naira miliyan 5.
Labarai
Samu kari