Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Rahoton da muke samu daga jihar Ogun ya bayyana yadda aka tabbatar da dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a zaben bana wato 2023.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, gwamnatinsa na aikin tabbatar da ba a samu matsala ba kuma an samu sauki wajen rayuwa a Najeriya.
An sanar da cewa, gobe shugaban kasa Bolad Ahmad Tinubu zai fito domin yiwa 'yan kasa jawabi kan halin da ake ciki a kasar nan. Shugaban zai yi haka.
Shugaba a majalisar dattawa ya bayyana bukatar masu shirin yajin aiki su janye yayin da ake ci gaba da shirin ruyfe Najeriya a makon da za a shiga.
A wata tattaunawa da aka yi da jiga-jigan APC, sun ba da shawari ga Bola Ahmad Tinubu inda suka ce ya kamata ya yi wani abu, hakazalikas na ba NLC ma.
Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan jihar Kaduna ya raba gari da jam'iyyar PDP da ya yi gwamna a cikinta. Wannan na zuwa ne a ranar 30 ga wata.
Babban malamin addini kuma mai fada a ji a harkar jami'o'i a Najeriya ya bayyana yanayin da ake ciki na gaza samo mafita ga matsalolin kasar nan a yanzu haka.
An samu asarar ran mutum ɗaya bayan rufin wani gini ya rufto kan wani gini da ba a kammala aikinsa ba a jami'ar jihar Taraba da ke birnin Jalingo.
Yan bindiga sun yi garkuwa da masu bauta 25 a hanyarsu ta zuwa taron jana’iza a Ifon da ke karamar hukumar Ose ta jihar Ondo a ranar Juma’a, 29 ga watan Satumba.
Labarai
Samu kari