Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Gwamnatin Delta ta umarci jami'an tsaro su kama wadanda suka kai hari kan hadimin gwamna Simon Mudi. Solomon Dalung ya ce yana samun sauki a asibiti.
Majalisar dokokin jihar Sokoto ta amince da kudurin dokar kafa rundunar tsaro, domin magance matsalar rashin tsaro da ta dade tana addabar jihar.
Biyo bayan samun ingantaccen rahoto, rundunar 'yan sanda ta samu nasar gano wasu makamai da aka boye su a cikin wani buhu a jihar Delta, ana kan neman masu laifin.
Hukumar shirya jarabawar shiga jami'a (JAMB) ta yi karin haske kan karin kudin jarabawar UTME ta 2024 da aka ce ta yi. Hukumar ta ce abun ba haka yake ba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Katsina ta yi nasarar cafke wasu matasa biyar kan zargin mallakar bindiga a kauyen Kurmi da ke karamar hukumar Bakori.
Fursuna na karshe da hukumar kula da gidajen yarin jihar Katsina ta baza komar kama shi ya shiga hannu a Kaduna. A watan Oktoba ne fursunonin biyu suka tsere.
Yan majalisar wakilai sun bukaci gwamnatin tarayya da ta amince a rika amfani da kudin Yuan na kasar Sin a matsayin kudin cinikayya na kasar waje.
Wani matashi mai shekara 19 Muhammad Ibrahim ya kashe budurwarsa saboda ta nemi ya biya naira dubu biyar bayan ta biya masa bukatarsa a 'Bayan Gari' da Bauchi.
Majalisar jihar ta amince da naira biliyan 437 matsayin kasafin 2024 na jihar maimakon naira biliyan 350 da gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara gabatar wa majalisar.
Kwararru a harkar tattalin arziki sun nuna shekarar 2024 za ta zo da sauki. Tun da Bola Ahmed Tinubu ya hau mulki yake dambe da tattalin arzikin Najeriya.
Labarai
Samu kari