Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wasu mutane 17 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kebbi bayan zazzafan artabu tsakaninsu da masu garkuwan.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanar da sallamar manyan jami’an hukumomin da ke karkashin Ma’aikatar Masana’antu, Kasuwanci da Zuba Jari ta Tarayya.
Mamallakin kamfanin BUA, Abdussamad Rabiu ya samu ribar Dala miliyan 500 wanda ya yi sanadin karuwar arzikinsa zuwa Dala biliyan 7.6 a wannan wata.
Wasu mutane uku da ake zargi da sace mazakutar wani mutum a yankin Sabon Garin Nabardo, a karamar hukumar Toro ta jihar Bauchi sun shiga hannun jami'an tsaro.
Sanata Dakta Bello Maitama ya riga mu gidan gaskiya a yau Juma'a 13 ga watan Oktoba a gidansa da ke jihar Kano, marigayin ya rasu bayan fama da gajeriyar jinya.
Bola Tinubu ya ce ya bi duk wata doka wajen zaben shugaban EFCC. Nadin sabon shugaban EFCC ya jawo surutu da zargin shugaban Najeriya da sabawa kundin tsarin mulk.
LPPC ta fitar da sunayen duka manyan Lauyoyi 58 da su ka zama SAN, daga ciki akwai Emmanuel Moses Enoidem, Kehinde Olufemi Aina, Nghozi Oleh, Aaron Chile Okoroma.
Naira ta kara rasa kima daga Laraba zuwa jiya domin wasu an saida kowace Dala a kan N1, 030. Duk da dabarun da CBN ke yi, Dalar Amurka na jijjiga Naira a kasuwa.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Labarai
Samu kari