A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana takaici game da yadda aka kai hari karamar hukumar Gwarzo da garkuwa da mutane biyu.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Abubuwa su na kara wahala a mulkin Bola Tinubu duk da alkawarin talaka zai sarara. Har yau ba nada sababbin Ministocin da za su yi aiki da gwamnatin nan ba.
Ƴan bindiga sun tarwatsa wani taron biki a jihar Neja lokacin da suka yi ƙoƙarin sace amarya da ƙawayenta ana kan hanyar kai ta zuwa gidan mijinta na aure.
FAAC zai yi rabon kusan Naira Tiriliyan 2 idan ya zauna a Yuli. A sanadiyyar watsi da biyan tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, baitul-mali ya cika
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na shirin naɗa tsohon shugaban bankin kasuwanci wanda ya fito daga yankin Kudu maso Yamma, muƙamin ministan kuɗi a gwamnatinsa.
Majalisar koli ta tattalin arziki a Najeriya ta umarci hukumar bada agajin gaggawa NEMA ta gaggauta buɗe rumbu ta raba wa jihohin kayan abinci don rage radaɗi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa basarake, Esogban na Benin, Chief David Edebiri ya riga mu gidan gaskiya a Asibitin kuɗi bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Tsarin rabon naira 8,000 na daga cikin abubuwan da Tinubu ya kawo domin ragewa 'yan kasa radadin da suke ciki. Mun tattaro muku rukunin abubuwa 5 da mutum zai.
Wata baƙuwar cuta wacce ba a san musabbabinta ba, ta ɓulla a garin Kafanchan na jihar Kaduna. Cutar ta janyo kulle makarantu yayin da mutum huɗu suka rasu.
Tun bayan kona Qur'ani mai girma a Sweden, kasashe da mutane dai-daiku ke Allah wadai da aika-aika da aka yi a kasar, inda wasu ke kiran daukar matakai a gaba.
Labarai
Samu kari