Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun bayyana cewa akalla mutane 103 ne suka bakunci lahira a wurim bikin tunawa da janar ɗin rundunar sojan Iran, Qasem Soleimani, wanda aka ƙashe.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga masu hannu da shuni na jihar da su zo a hada hannu da su wajen gudanar da ayyukan cigaba a jihar.
Shugaban kungiyar Fulani, GAFDAN, Garba Abdullahi, ya tabbatar da cewa an ƙara kashe mambobinsu guda biyu a yankin ƙaramar hukumar Bokkos ta jihar Filato.
Babbar Kotun Tarayya ta umarci Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya gurfana a gabanta nan da mako daya don jin bahasi daga gare shi kan karar da aka shigar da shi.
Wata mace ta wallafa yadda ta samu nasarar rage ƙiba shekaru uku bayan an mata tiyata, sabon hotonta ya ja hankalin mutane da dama a kafafen sada zumunta.
Sadiya Farouq, Tsohuwar ministan jin-kai, cigaban matasa ta ki amsa gayyatar da Hukumar yaki da rashawa EFCC ta yi mata kan zargin almundahanar naira biliyan 37.
Kamfanin mai na kasa wanda aka fi sani da NNPCL yace babu tallafi amma har yanzu ana sayen man fetur ne a kan N617-N690, duk da ikirarin cire tallafi tun 2023
Masarautar Benin ta yi karin haske kan ziyarar da dan sarkin Kano Yarima Isah ya kai babbar cocin Benin don taya Sarki Ewuare II murnar sabuwar shekara.
Rahotanni sun yi ta yawo kan dan jaridar da ya bankado yadda ake samun digirin bogi daga wata jami'a a Jamhuriyar Benin. Dan jaridar ya ce N600k kawai ya kashe.
Labarai
Samu kari