Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Nura Ashiru, ya bukaci mai ɗakinsa da ke neman saki a Kotun musulunci ta biya N1.5m idan tana son ya sake ta saboda asarar da ta jawo masa a zaman aurensu.
Jami’an gwamnati su na kurdowa Aso Rock idan ana taro, Bola Tinubu ya yi wa wasu daga cikin Sakatarori da Hadimansa izinin shigowa FEC da ake yi duk mako.
Za a iya samun saukin farashin kayan kasashen waje idan aka tafi a haka. Yanzu ‘yan kasuwar canji su na saye da saida kowace Dalar Amurka tsakanin N1100 zuwa N1200
Wani bawan Allah ɗan kasuwa, Harisu Yahaya, ya ce aikin sheɗan nw ya jawo har ya yi wa budurwarsa ciki, ya faɗa wa Kotu ba zai iya ɗaukar nauyin yarsu ba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa tagwayen da aka haifa a hade fatan nasara a tiyatar da za a yi masu yayin da suka bar Kano zuwa kasar Saudiyya don ayi masu aiki.
Mambobin ƙungiyar ma'aikatan majalisar dokoki ta Najeriya reshen jihar Kano sun rufe zauren majalisa yayin da suka fara yajin aikin sai baba ta gani ranar Litinin.
Majalisar zartarwa karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince da ƙara zunzurutun kudi N2.18tr a kasafin kuɗin shekarar 2023 da ke daba da ƙarewa.
NLC ta yi bayanin abin da ya sa ba za ta shiga duk taro da Simon Lalong zai halarta ba, ta ce taron da za ayi da gwamnatin tarayya, Ministan ba zai shiga ciki ba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ankarar da cewa idan ba a yi da gaske ba dangane da Boko Haram, zata iya shafe Najeriya daga taswira.
Labarai
Samu kari