Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Mai alfarma Sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, ya ce Musulami suna da hakkin gayyato ɗan uwansu Musulmai kuma su yi mu'amala da shi da karatu.
A baya-bayan nan Gwamnatin Tarayya da na wasu jihohi sun mayar da kwalejojin fasaha da ilimi zuwa jami'o'i sai dai hakan bai yi wa tsohon shugaban ASUP dadi ba.
Ma'abota amfani da kafar X sun yi wa Dr Zakir Naik ca, biyo bayan wallafa wasu hotuna da ya yi tare da alakanta sojojin saman Nigeria da zama sojojin Mulunci.
Hukumar EFCC ta samu izini daga babbar kotun Legas kan kamo wani dan kasuwa da take tuhumarsa da aikata laifin zamba ta naira biliyan hudu da miliyan dari takwas.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam ya ce ba zai ga laifin alkalan kotun daukaka kara da suka kwace kujerarsa ta sanata ba. Kotu ta kwace kujerarsa ta ba APC.
Wata kungiya mai suna Nigeria Accountability Monitors (NAM), ta soki Kungiyar Ma'aikatar Shari'a na Najeriya kan cewa sun bukaci a sauke shugaban kamfanin NNPCL.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun samu galama mai girma a yaƙin da suke da ƴan bindiga a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun a jihar Kaduna.
A ranar Juma’a 3 ga watan Nuwamba ne fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Faransa za ta dawo da dala miliyan 150 da tsohon shugaba, Janar Sani Abacha ya sace.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani Yakubu Adamu, a karamar hukumar Kirfi kan zargin kashe dan uwansa, Yayaji Abubakar, da niyan mallakar babur dinsa.
Labarai
Samu kari