DSS tare da jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga uku, sun ceto mutum tara da aka sace a dajin Kwara bayan musayar wuta mai zafi da masu garkuwar.
DSS tare da jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga uku, sun ceto mutum tara da aka sace a dajin Kwara bayan musayar wuta mai zafi da masu garkuwar.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
Tsohon ministan kwadago da samar da ayyuka, Chris Ngige, ya kare gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ngige ya ambato ayyukan da Buhari ya yi.
Tsohon ministan ilmi, Farfesa Tunde Adeniran, ya bayyana cewa yan Najeriya na rububin zuwa Jamhuriyar Benin samo digirin bogi saboda cin hancin dake kasar nan.
An bankado wata badakala bayan binciken Jim Obazee a CBN. Hukumar EFCC tana binciken kamfanoni 85, Dangote sun musanya zargin badakala lokacin Godwin Emefiele.
Rundunar yan sanda reshen jihar Filato ta bayyana cewa dakarunta sun kama mutane takwas da ake zargin da hannunsu a kashe-kashen kwanan nan a Filato
Wasu Gwamnonin Arewa sun kebe da Mai girma Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasar a Abuja. Umar Mohammed Bago da Inuwa Yahaya sun dage a kan harkar noma.
Kamfanin mai na ƙasa NNPCL da yan kasuwa sun amince da cewa ba zancen ƙarin farashin litar man fetur a Najeriya nan da yan kwanaki, farashi na nan daram.
Kungiyar kare hakkin dan Adam da wayar da kan jama'a, CHRICED ta bayyana cewa Shugaba Tinubu ya biye wa Bankin Duniya wurin kara farashin mai da wutar lantarki.
Yan Najeriya sun ci gaba da tura wa matar da ta sha caccaka saboda ta ce tana tashi da asuba don girkawa mijinta abinci kudi. Yanzu an kai sama da naira miliyan 2.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta amince da Air Peace, Max Air da kanfanin FƙyNas a matsayin kamfanonin jiragen sama da zasu yi jigilar maniyyata hajjin 2024.
Labarai
Samu kari