Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Christopher Musa, ya ce sojoji na tare da mulkin Demokutaɗiyya, don haka kowa ya kwantar da hankalknsa kan juyin mulki.
Wata tsohuwar jarida da ke dauke da farashin naira kan kowace dala a shekarar 1978 ya bayyana a soshiyal midiya kuma ya haddasa cece-kuce. Mutane sun kadu.
Kungiyar Kwadago a Najeriya, NLC ta bayyana shiga yajin aikin gama-gari a ranar Laraba 8 ga watan Nuwamba idan har ba a sake Joe Ajaero ba da ke tsare.
Rundunar sojin Najeriya da hukumar DSS sun yi nasarar dakile mummunan harin 'yan 'yan ta'addan Boko Haram a karamar hukumar Gezawa da ke jihar Kano.
Wata trela ta markade mutane takwas, ciki har da dalibai guda biyu, yayin da mutane 10 suka jikkata a Abuja. Ganin irin aika-aikar da yayi, direban trelar ya tsere.
Majalisar dokokin tarayya sun mika kuka ga shugaban kasa Bola Tinubu kan yadda Giwaye daga Kamaru ke shiga jihar Borno suna lalata amfanin gona a kowacce shekara.
Peter Obi ya ce Nigeria na cikin talauci ne sakamakon rashin samun shuwagabanni na-gari. A cewarsa bai kamata ana talauci a Nigeria ba la'akari da albarkatun kasar
Fitaccen mawakin Hausa Shu'aibu Ahmed Abbas, wanda aka fi sani da Lilin Baba ya ziyarci malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi. Ya ba da gudunmawa ga yan gaza.
Gwamna Abba Kabir ya amince da karin girma ga wasu ma'aikata har guda 231 a ma'aikatun jihar Kano daban-daban, ya umarce su da yin aiki tukuru da gaskiya.
Labarai
Samu kari