Sheikh Surajudeen Akanni, wanda aka fi sani da Arizukuna, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da malamai da iyalansa suka bayyana alhininsu.
Sheikh Surajudeen Akanni, wanda aka fi sani da Arizukuna, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da malamai da iyalansa suka bayyana alhininsu.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Imo inda suka yi awon gaba da tsohon shugaban majalisar sarakunan jihar Imo tare da wani dan uwansa.
Kotun Musulunci a Jihar Kano ta bada umarnin kamo wani jami'in kwatsam mai suna Yusuf Ismail Mai Biscuit, bisa kin amsa sammacin da aka tura masa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka yan ta'adda 10 a wata fafatawa da suka yi a jihar Katsina. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace aZamfara.
Kwamishinan yan sandan Kano, CP Muhammed Hussaini Gumel, ya ce dakarun rundunar yan sanda sun samu nasarori masu dumbin ya kananan hukumomi 44 a jihar.
Ficewar manyan kamfanoni yana ba shugaban kasa ciwon kai. Dr. Alausa ya yi maganar yunkurin da ake yi da kuma cigaba da aka samu a wajen yaye ma’aikatan jinya
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da biyan kudin karatun daliban da ke karantar ilmin da ya shafi karatun lafiya a Borno.
Hukumar yaki da masu yi wa kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci manyan jami'an kamfanin Dangote zuwa Abuja, a cigaba da binciken da take kan badakalar canji.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa hangensa na cimma tattalin arziki mai girma a Najeriya zai shiga haɗari idan tsaro bai samu ba.
Ministar jin kai da yaki da fatara, Dakta Betta Edu, ta yi martani kan badakalar cin hancin N3bn a hukumar NSIPA. Ministar ta nesanta kanta daga badakalar.
Labarai
Samu kari