'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Yayin da ake jimamin rasuwar tsohon gwamnan jihar Yobe, Bukar Abba Ibrahim, an binne shi a Saudiyya bayan sallar jana'izarsa a masallacin Harami.
Gwamnatin Tinubu ta bayyana hanyar da take bi wajen tabbatar da ta dawo da kimar Naira a daidai lokacin da ake ci gaba da kuka kan faduwar kudin.
'Yan sanda a Kano sun kama Fatima Auwal wacce ke jagorancin wata kungiyar masu yin gurasa a Kano. An kama Fatima ne bayan korafi da wasu suka kaiwa 'yan sanda.
Kungiyar FNPP ta bankado wani sabon shiri da ake kullawa kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Kungiyar ta fadi masu kulla wannan makarkashiyar.
Hukumar gudanarwar babban birnin tarayya Abuja (FCTA) ta ba 'yan kasuwa da ke kan titin N16 a Gwarinpa wa'adin kwanaki biyar su kwashe 'yan komatsansu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya kalubalanci yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke rikon sakainar kashi akan tattalin arzikin kasar.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta raba auren wasu yan uwan juna biyu da mahaifinsu ya aurawa malaminsa su a lokaci guda. Malamin da aka aura masu yana a kasar Nijar.
Tsohon gwamnan jihar Yobe, Bukar Abba Ibrahim, ya yi bankwana da duniya yana da shekara 73. Tsohon gwamnan ya rasu ne a kasar Saudiyya inda yake jinya.
Daya daga tsoffin shugabannin hukumar DSS ya bayyana yadda ya ga abin da ya gani a wurin 'yan bindiga. Ya ce ya daina sukar masu biyan kudin fansa a yanzu.
Labarai
Samu kari