Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
Tsohon Antoni Janar kuma Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya bukaci shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ya cire kansa a bincikensa.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana adadin gangar man fetur da miyagun ɓata-gari su ke sacewa kullum a ƙasar nan.
Rahoton da muka tattaro ya bayyana bayanai masu muhimmanci da ya kamata ku sani game da Ibrahim Geidam, mutumin da Tinubu ya nada a matsayin ministan yan sanda.
Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.
Wani matashi dan Najeriya da ke Birtaniya ya ce kudin hayar shekara daya a Najeriya zai iya karbarwa mutum hayar wata daya ne kawai a Turai. Bidiyon ya yadu.
Wata matashiyar budurwa ta fito da gaba daya kayanta da ke nuna tsaraici sannan ta cinna masu wuta. Ta ce a yanzu ta shiryu ta zama cikakkiyar Kirista ta gaske.
Matsala babba ta tunkaro ministar al'adu da fasaha ta shugaɓa Tinubu bayan hukumar ƴan yi wa ƙasa hidima (NƳSC) ta tabbatar cewa ba ta kammala bautar ƙasa ba.
A wani bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wani zaki ya tsorata bayan ganin yadda aka jefa masa akuya. Jama'a sun shiga mamakin abin da ya faru da zakin.
Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta bayar da umurnin bai wa dakataccen shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa, damar ganin lauyoyi da yan uwansa.
Labarai
Samu kari