Mai neman takarar gwamna a karkashin inuwar jam'iyyar APC a jihar Legas, Samuel Ajose ya musanta cewa ya amince Obafemi Hamzat ya zama dan takarar jam'iyyar.
Mai neman takarar gwamna a karkashin inuwar jam'iyyar APC a jihar Legas, Samuel Ajose ya musanta cewa ya amince Obafemi Hamzat ya zama dan takarar jam'iyyar.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Rabiu Musa Kwankwaso ya koka game da abin da ya faru a Tudun Biri a Kaduna, ‘Dan siyasan yake cewa ba yau sojoji su ka soma hallaka mutanen da ba su yi laifi ba.
Allah ya karbi rayuwar shugaban karamar hukumar Gombe, Alhaji Aliyu Usman Haruna da aka fi sani da Ali Ashaka da yammacin yau a Masar bayan fama da doguwar jinya.
Babbar kotu da ke zamata a Potiskum da ke jihar Yobe ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan daya daga cikin sojojin da ake zargi da kisan Sheikh Goni Aisami.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bukaci shugaban Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakani kuma ya tabbatar da duk mai hannu a kisan masu Maulidi ya fuskanci hukunci.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta samu nasarar kwance wani bam da aka da s aa kofar shiga jami'ar Maiduguri (UNIMAID). Ba a samu rauni ko asarar rai ba.
Farfesa Isa Ali Pantami da sauran mutane sun yi Allah wadai da kashe ‘Yan Mauludi a Kaduna. Pantami ya ce wajibi ne a gudanar da bincike na musamman a kan kisan.
Jami'an gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin mataimakiyar gwamna sun je ta'aziyya kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi bayan abinda ya faru.
Tsagin jam'iyyar Labour Party (LP), ya yi wa Peter Obi, wankin babban bargo kan yadda yake yawan sukar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar sojojin Najeriya ta nemi yafiyar al'ummar Tudun Biri, gwamnatin Kaduna bisa harin bam na ranar Lahadi da ta gabata. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Labarai
Samu kari