Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Hafsan rundunar soji Laftanal Janar Lagbaja ya yi takanas zuwa Kaduna inda jirgin yakin soji ya saki bam kan fararen hula. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kaduna, Mista Daniel Amos ya bai mutanen yankinsa fiye da dubu daya kulawar lafiya kyauta musamman ga marasa karfi.
Wata kotu da ke unguwar Dei-Dei a Abuja ta yanke wa wani matashi dan shekara 22 hukuncin daurin wata hudu a gidan gyaran hali kan laifin satar doya a wata gona.
Kungiyar dattawan arewa ta bukaci gwamnati da ta gudanar da cikakken bincike kan harin da sojoji suka kai wa masu maulidi bisa kuskure a kauyen Tudun Biri.
Wani mutumin Kaduna ya ce a danginsa kaɗai sun rasa wajen mutum 34 da aka sa bam. Shaidu sun bayyana abin da suka gani bayan wani jirgin sama ya jefa bam a maulidi
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.
Sama da watanni biyu bayan yan bindiga sun tafi da 'ya'yansu, iyayen ɗaliban jami'ar tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan gwamnatin Zamfara.
Akalla ma'aikatan gwamnatin tarayya dubu biyu ne ba za su samu albashin watan Nuwamba ba. Hakan ya faru sakamakon samun matsala da suka yi a tsarin IPPIS.
Labarai
Samu kari