'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Hukumomi a Saudiyya sun rage kudin aikin Hajji ga maniyyatan da za su sauke farali a 2024 da kaso mafi yawa a bangaren kudin tikiti da masauki da sauransu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan bindiga daga maboyarsu a jihar Taraba. Sojojin sun kuma kubutar da mutanen da aka sace.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya bayar da shawara kan hanya mafi kyau da A a bi domin magance matsalar cin hanci da rashawa da ta addabi Najeriya.
Mayakan Boko Haram sun kashe mutum biyu a a wata cibiyar tattara sakamakon zabe da ke Kuareta, kilo mita 20 nesa da garin Damaturu. Gwamnati ta tabbatar da harin.
An yi gwanjon lemo mai shekaru 285 da aka gano a bayan wata tsohuwar dirowar ajiyar kaya a kan $1,780 (kimanin naira miliyan 1.8) a Ingila, abun ya ba kowa mamaki.
Kamfani ya bada hakuri yayin da wutar lantarki ta dauke a wasu jihohi. Hakan ya faru ne kwanaki kadan bayan gwamnatin tarayya tayi hobbasa domin ganin an yi gyara.
An bayyana cewa, INEC ta sanar da wanda ya lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Yobe, inda dan takarar APC ya lallasa na APC a zaben na bana.
Wani jarumin Nollywood, Baaj Adelabu ya bayyana ra'ayinsa game da auren mace budurwa da bata san 'da namiji ba. Ya ce ya fi son wacce ba tsarkakkiya ba.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheje 'yan ta'adda masu tarin yawa a wani samame da suka kai a maboyarsu da ke karamar hukumar Safana ta jihar Katsina.
Labarai
Samu kari