A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Karuwai a jihar Kano sun bayyana cewa, akwai matsala a yanzu tun bayan cire tallafin man fetur. A cewarsu, yanzu haka ba sa samun kwastoma saboda tsabar fatara.
Yayin da kasa ke ci gaba da rushewa ta fannin tattalin arziki, an bayyana yadda Dangote ya sake samun zunzurtun ribar kudi a kamfaninsa na siminta a kwanan nan.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sjn sace mutum biyu a wani hari da suka kai a ƙaramar hukumar Zariya ta jihar Ƙaduna.
Tsohon sanata ya shawarci ministan Abuja da ya gaggauta komawa APC saboda ya akre mutuncinsa a matsayinsa na wanda yake kusa da Tinubu a halin yanzu din nan.
An shiga jimami a jihar Sokoto bayan shugaban jam'iyyar All Progresives Congress (APC) ya rasa ɗansa a wani mummunan hatsarin mota, jin kadan bagan gama karatu.
Shugaban ƙungiyar ECOWAS Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yaƙi ba abun so ba ne amma kare dimokuraɗiyya a Jamhuriyar Nijar yana da matuƙar amfani.
Wasu malaman addinin Musulunci sun yi wa wata yar addinin gargajiya a Ilorin, jihar Kwara barazana cewa sun bata kwanaki takwas ta bar harabar da shagonta yake.
An tattaro cewa biyo bayan farmakin da sojoji suka kai a dazuzzukan jihar Neja, yan bindiga da dama sun fara barin dazuzzuka tare da sako wasu da aka sace.
Wani dan Najeriya da sahibarsa baturi sun shiga daga ciki, sai dai yanayin shigarsu a wajen daurin aurensu ya haifar da martani a TikTok. Angon ya saka siket.
Labarai
Samu kari