Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Ministan wutar lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Za a gurfanar da tsohon minista, malamin addini da sojoji da ake zargi da hannu a yukurin juyin mulkin da aka ce ya so kifar da Bola Ahmed Tinubu a 2025.
Tsohon kakakin Majalisar jihar Anambra, Anayo Nnebe ya riga mu gidan gaskiya ya na shekaru 61 a duniya a daren jiya Talata 23 ga watan Janairu a birnin Awka.
Bayanai sun bayyana kan yadda kungiyar dattawan Yarbawa ta Afenifere ta tsige Ayo Adebanjo a matsayin mukaddashin shugabanta a gidan jagoranta, Pa Reuben Fasaranti.
Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya ce bin diddigi da ka'ida ya jawo wa Isa Pantami bakin jini a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Rahotanni sun nuna cewa an kashe rayukan mutane sama da 30 da safiyar Laraba a ƙaramar hukumar Mangu duk da gwamnatin Filato ta sanya dokar zaman gida.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Femi Adesina ya bayyana yadda ya hakura da zuwa coci saboda Fasto ya zagi Buhari a birnin Tarayya Abuja.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar LP a zaben gwamnan 2023 a jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour, ya tabbatar da biyan kudin da tsohon ma’aikacin matarsa ke bin ta.
Rundunar ƴan sandan FCT Abuja ta ce wani abun kwashe shahara na karfe ne ya yi bindiga sakamakon ɗaukar zafi fiye da kima a Anguwar Maitama da ke Abuja.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Mai magana da yawun Muhammadu Buhari bai ji dadin aiki da Marigayi Abba Kyari sosai ba. Femi Adesina ya bada labarin rashin jituwarsa da Abba Kyari kafin ya rasu.
Labarai
Samu kari