Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Miyagun ƴan bindiga sun buƙaci yan uwan da mutanen da suka sace a Gonin Gora su haɗa Naira tiriliyan 40 a matsayin kuɗin fansa da kuma motoci da babura.
Sanata Bamidele daga jihar ya zargi Sanata Abdul Ningi da yunkurin juyin mulki a majalisar dattawa bayan kalamansa na an yi cushe a kasafin 2024.
Masu garkuwa da mutane da suka sace almajirai a jihar Sakkwato sun nemi a tattara musu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa gabanin su sako su.
Wasu ƴan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mataimakiyar darakta da wani jami'in tsaro a asibitin jami'ar Najeriya da ke Enugu.
Majalisar dattawa ta dauki matakin kan Sanata Abdul Ningi wanda ya yi zargim cewa an yi cushe a kasafin kudin shekarar 2024. An dakatar da shi na wata uku.
Zaman Majalisar Dattawa ya rikice yayin da Sanata Solomon Adeola ke gabatar da kudiri kan cushe a kasafin kudi da Sanata Abdul Ningi ya yi zargi.
Wani mummunan lamari ya afku a Borno ranar Talata yayin da gobara ta tashi a sansanin 'yan gudun hijira na Muna da ke yankin Muna a jihar Arewa maso Gabas.
A tsawon lokacin watan Ramadan, ma’aikatan gwamnati a jihar Zamfara za su je ofis da karfe 9 na safe kuma su tashi da karfe 3 na rana tsakanin Litinin da Alhamis.
An samu bullar cutar zazzabin Lassa a kananan hukumomi bakwai na jihar Bauchi yayin da hukumar NCDC ta ce sabbin mutane 96 sun kamu da cutar a jihohi 12 na kasar.
Labarai
Samu kari