Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Nasa'i Muhammad Gwadabe ya rantse da Allah SWT cewa bai yi lalata da dalibarsa mai aure ba, ya karyata zargin da ake yi masa. Malamin jami'ar ya bada bangarensa.
Babbar kotun jihar Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu 'yan fashi da makami guda uku. Kotun ta ce an yanke musu hukunci ne bayan kama su da laifi.
Gwamnatin jihar Kano ta bude littafin yin rajistar adadin mamatan da ake binnewa a makabartun domin taimaka mata wajen tattara bayanai, inji ma'aikatar lafiya.
Gwamna Siminialayi Fubara na jihar Rivers ya yi barazanar wofantar da 'yan majalisar dokokin jihar yana mai cewa wanzuwar ‘yan majalisar ta ta'allaka ga amincewarsa.
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Giwa a jihar Kaduna sun nuna yadda jama'a suka haƙura da zama a gidajensu saboda yawaitar hare-haren ƴan bindiga a kauyuka 10.
Bankuna da cibiyoyin hada-hadar kudi sun sake bullo da cajin kudaden ajiya ga daidaikun mutane da da kamfanoni a fadin kasar bayan wa’adin da aka diba ya kare.
'Yan Najeriya za su fara biyan harajin tsaron yanar gizo na kaso 0.5% daga dukkanin kudaden da za su rika turawa ta yanar gizo. CBN ya ba banuna umarnin cire kudin.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya soke tafiyar da aka tsara zai wakilci shugaba Tinubu a taron kasuwanci tsakanin Afirka da Amurka a Dellas.
Sanata Abdul'aziz Yar'adua, ƙanin marigayi tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua ya ce ɗan uwansa ya miƙa mulki lokacin da yake jinya amma aka samu matsala.
Hukumar ilimin bai daya (UBEC) ta kaddamar da shirin yiwa malaman karkara 1480 horo na musamman domin bunkasa ilimi. Za a zabi malamai 40 ne daga kowace jiha.
Labarai
Samu kari