Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Malam Tukur Mamu.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC sun cafke Kayode Cole, wanda ake zargin ya yi barazanar ganin bayan shugabanta na kasa, Ola Olukoyede, a watan Fabrairu.
Idan muka duba kasuwar canji a ranar Laraba, za mu ga cewa an yi cinikin $1 akan N1,410 a hada-hada, N1,492 a kasuwar NAFEM. Darajar Naira ta ƙaru da N68.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukavi al'ummar jihar da su dage wajen yin addu'o'i ga jami'an tsaro domin kawo karshen 'yan bindiga.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya biya bashin Dala $7bn na daloli da tsohon gwamnan bankin, Godwin Emefiele ya ciyo lokacin da ya ke rike da kujerar gwamnan bankin.
A ranar Laraba, majalisar dattawa ta gabatar da kudurin hukuncin dauri na watanni 6 ga iyayen da suka yi watsi da ƴaƴansu tare da ƙin tura su makarantar boko.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar masu ba 'yan bindiga bayanaiɓa kauyukan da ke fama da rashin tsaro.
Asirin wata matar aure ya tonu bayan ta yi garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa N2m daga mijinta tare da raba kudin da saurayinta a Abuja.
Mallam Dikko Umaru Radda, gwamnan jihar Katsina, ya ce yin sulhu da 'yan bindiga wata alama ce da ke nuna wa 'yan bindigar cewa sun fi ƙarfin gwamnati.
Labarai
Samu kari