Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hadimin tsohon shugaban kasa ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da am farfado da darajar Naira ba tare da an samu wani tsaiko ba cikin sauki.
Reno Omokri ya ce, gwamnatin Tinubu ta kawo ci gaba mai yawa a shekara daya fiye da abinda Buhari ya cimma cikin shakru 8 da ya yi yana mulkin Najeriya.
Minsitan Tinubu ya bayyana dalilin da yasa ba a zabi Malam Nasir El0Rufai ba a cikin jerin wadanda aka amince su zama ministoci a mulkin nan da ake.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun hallaka jami'an 'yan sanda biyu a jihar Enugu. Gwamnan jihar ya sanya tukuici domin a gano su.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya gamu da hatsarin mota yayin da matarsa, Maryam Waziri ke cikin yanayi bayan rasa ransa dalilin hatsarin.
Rahotanni daga kananan hukumomin Maradun da Tsafe sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe manoma akalla 30 ciki har da malami a ƙauyuka biyu ranar Alhamis.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bai wa yan Najeriya tabbacin kawo karshen wahalar man fetur da suke fuskanta ba da jimawa ba.
Mai martaba sarkin Tikau da ke jihar Yobe, Alhaji Muhammadu Abubakar Ibn Grema ya riga mi gidan gaskiya a asibitin kwararru da ke garin Potiskum.
An shiga mugun yanayi bayan wani jirgin sama ya sake samun matsala a filin tashi da saukar jiragen sama da ke jihar Lagos bayan dauko fasinjoji 52 daga Abuja.
Labarai
Samu kari