Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Yayin da ake ci gaba da bincike makasudin kisan sojoji a jihar Delta, Majalisar Dattawa ta sanya labule da hafsoshin tsaro domin kawo hanyar bincika lamarin.
Duk da halin matsi da 'yan kasa su ke ciki, Shugaba Tinubu ya bukaci yin gyaran fuska daga Majalisa kan alawus da albashin ma'aikatan shari'a a kasar.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin manoma biyu yayin da suka kai farmaki ƙauyen Opini a karamar hukumar Otukpo ta jihar Benuwai, sun bar wasu a kwance.
Mutane da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kan ziyarar da Peter Obi ya kai babban masallacin Suleja tare da sauraren tafsirin Al-Kur'ani da limami yake gabatarwa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda mutum biyu tare da ceto mutum hudu da suka yi garkuwa da su a jihohin, Filato, Zamfara da Imo.
'Yan bindigar sun kai farmaki garin Ɓaure da ke ƙaramar hukumar Gusau, jihar Zamfara a yammacin ranar Talata, lokacin da al'ummar garin ke shirin buɗa baki.
Majalisar dattawa ta ce ta bankado kura-kurai a bashin N30tn da bankin CBN ya ba gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari, ta gayyaci Olayemi Cardoso.
Gwamnatocin mataki uku a Najeriya sun samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga asusun tarayya a 2023 sakamakon cire tallafin man fetur da Bola Tinubu ya yi a watan Mayu.
Kamfanin Dangote da wasu daga cikin manyan kamfanoni a Najeriya sun yi asara mai girma a shekarar 2023. Jimillar asarar da suka yi ta kai ta N1.7tr.
Labarai
Samu kari