Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da kama masu garkuwa da mutane da dama dauke da makamai tare da wani matsafi dauke da gashin dan Adam.
Tsohon kakakin wani tsagi na majalisar jihar Rivers, Edison Ehie, ya tariyo yadda aka taba ba 'yan majalisar jihar makudan kudade domin su tsige Gwamna Fubara.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar rufe ofisoshin kamfanonin raba lantarki a fadin kasar nan, har sai gwamnatin tarayya ta janye karin kudin wutar.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPC) ya sanar da fara hako man fetur a wata sabuwar rijiya a jihar Akwa Ibom. Kamfanin ya bada sanarwar ne a jiya Lahadi.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun rufe hedikwatar hukumar kula da wutar lantarki (NERC) da kuma ofisoshin kamfanonin rarraba wutar lantarki a fadin kasar.
A yayin da wa'adin da kungiyoyin kwadago ta ba hukumar NERC ya kare, mambobin NLC da TUC sun fara rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarki da ke fadin Nigeria.
Ma'aikatan jinya mafi akasari a fadin duniya mata ne. Amma a cikin shekaru 40 da suka shude, an samu karuwar masu jinya da karbar haihuwa maza sau 10 a duniya.
Hukumar EFCC ta bayyana sababbin hanyoyi da 'yan yahoo suka kirkiro domin damfarar mutane. Babban daraktan hukumar ne Effa Okim ya bayyana haka a jihar Edo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta fara farautar wani direban babbar mota da ya gudu bayan ya murkushe wata yarinya ‘yar shekara biyar har lahira a titin Iganmu.
Labarai
Samu kari