Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Bashir Ahmed, tsohon hadimin tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce akwai yiwuwar abin da ya faru da Adam Oshiohmole ne zai faru da Ganduje.
An samu tashin wata mummunar gobara a kasuwar garin Yola d ake karamar hukumar Yola ta Kudu a jihar Adamawa. Shagunan 'yan kasuwa masu yawa sun lalace.
Jam’iyyar APC gundumar Ganduje ta dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa Dr. Abdullahi Ganduje a kan zargin bada cin hancin da gwamnatin Kano ke yi masa.
A wata sanarwa da masarautar Zazzau ta fitar, ta ce marigayi Marigayi Injiniya Umar ya halarci bikin Hawan Daushe da halartar bukukuwan Sallah kafin rasuwarsa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta bukaci kasashen Iran da Isra'ila da su zauna lafiya a tsakaninsu.
Fitaccen jarumin fina-finan Kannywood, Adam A Zango ya yi martani kan yadda ake yada halin kunci da ya ke ciki inda ya tabbatar cewa lafiyarsa kalau.
Hukumar alhazaai a jihar Filato ta ce maniyyata 135 ne suka rasa damar zuwa aikin hajjin shekarar 2024 sakamakon rashin biyan cikon kudi akan lokaci.
Wani babban ganduroba da ya yi magana da ‘yan jarida kan halin Bobrisky a gidan yari ya ce yana kiyaye duk ka’idojin gidan yarin kuma namiji ne ba mata maza ba.
Kwanaki kadan bayan gudanar da bikin sallah, Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya tafka babban rashi bayan manyan 'yan uwansa guda biyu sun rasu a rana guda.
Labarai
Samu kari