Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Hukumar NIMET ta yi gargaɗin tsananin zafi ka iya sanya shanyewar ɓarin jiki. Mai fafutukar kare muhalli ya ce za a iya rage tsananin zafin in an shuka bishiya
Za a gurfanar da Ganduje da wasu shida gaban kotun a ranar Laraba mai zuwa bisa tuhume-tuhume da suka shafi cin hanci da rashawa, abin da ya jawo dar dar a Kano.
Hukumar EFCC ta bayyana bankado wasu kudaden da take zargin an sace su a zamanin Buhari, inda ta ce a halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabatar da hakan.
Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci jihar Borno ne domin wata muhimmiyar ganawa da gwamnatin jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'addan da ke kai hare-hare a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe mutum 12 tare da kwato makamai.
Kamfanin iskar gas na NIPCO ya sanar da kammala wasu sabbin gidajen mai guda hudu a Legas domin fara sayar da gas din CNG ga masu ababen hawa kan farashi mai rahusa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi kus-kus da Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara inda ya bukaci bayanai kan tsaro domin tabbatar da kawo karshen matsalar.
Tare da yakinin cewa darajar BTC ba zata taɓa faɗuwa ba, wani dan kasuwar crypto ya fuskanci mummunar asara har ta $1.14m (N1,368,570,000) a kan Binance.
Yayin da 'yan Najeriya ke fama, ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce Shugaba Bola Tinubu na buƙatar hadin kai daga 'yan kasar domin inganta Najeriya.
Labarai
Samu kari