Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Duk da wa'adin da aka sanya ya wuce, wasu maniyyata daga jihar Filato sun roƙi hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON ta taimaka ta karɓo cikon kuɗin na N1.9m.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto wata daga cikin 'yan matan Chibok da ke tsare a hannun Boko Haram. Dalibar ta shafe shekara 10 a tsare.
Yayin da ake ci gaba da binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, babban ɗansa, Abdul'aziz Ganduje ya ziyarci ofishin yaki da cin hanci a jihar.
'Yan ta'adda sun tsiri dabi'ar shiga makarantu suna yin awon gaba da dalibai a Najeriya. Daga shekarar 2014 zuwa 2024 'yan ta'adda sun sace dalibai sau 11.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa wato EFCC ta tsara gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello a gaban kotu yau Alhamis.
Hukumar EFCC ta gargaɗi dukkan masu kokarin kawo mata cikas yayim gudanar da ayyukanta na doka, ta ce babban laifi ne da za ɗaure mutum shekara 5 a gidan yari.
Allah ya yi wa tsohon sanatam jihar Kwara, Rafiu Adebayo Ibrahim rasuwa bayan fama da gajeruwar rashin lafiya yana da shekaru 57 a duniyam Gwamna ya yi ta'aziyya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yabawa Aliko Dangote kan rage farashin litar dizil a Najeriya inda ya ce hakan zai tasiri wurin rage farashin kayayyaki.
Rahotanni sun nuna cew ana samu ragi a kan farashin man fetur yayin da Naira ke ƙara daraja a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kuɗi a Najeriya kwanan nan.
Labarai
Samu kari