Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a jihar Legas yayin da masallaci ya rushe a kansu suna tsaka da sallah a wani yankin jihar da ke Kudancin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cewa jami'anta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga mutum uku a jihar Katsina a yayin wani artabu.
Babban malamin addinin Musulunci mai amsa tambayoyi a yanar gizo, Dakta Jamilu Zarewa ya yi fatawa kan haramcin nau'in cinikin kirifto da ake ta yanar gizo.
Naziru Sarkin waka ya gargadi matasa da suka dukufa harkar dangwalen kirifto ta manhajar Telegram. Ya ce asara kawai za su tafka ba tare da cin wata riba ba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta samu nasarar ceto mutum 250 daga hannun 'yan bindiga a cikin shekara daya. Gwamnatin ta kuma samar da kayan aiki ga jami'an tsaro.
Kungiyar Concerned South-South Muslims da ke Kudu maso Kudu ta bukaci Bola Tinubu kan sauya sunan wakiliyar hukumar NAHCON a yankin, Zainab Musa.
Kungiyoyin kwadago sun caccaki gwamnonin Najeriya kan kalaman da suka yi na cewa ba za su iya biyan N60,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikata ba.
Jerin wakokin da suka taimaka wajen kara fito da 'yan siyasa a zaben Najeriya. Dauda Kahutu Rarara yana cikin wadanda suka kashewa PDP kasuwa a 2015.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ba ma’aikatan jihar kyautar N15,000 da bashin N30,000 domin bikin sallah cikin walwala ba tare da matsala ba.
Labarai
Samu kari