Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Mai martaba sarkin Tikau da ke jihar Yobe, Alhaji Muhammadu Abubakar Ibn Grema ya riga mi gidan gaskiya a asibitin kwararru da ke garin Potiskum.
An shiga mugun yanayi bayan wani jirgin sama ya sake samun matsala a filin tashi da saukar jiragen sama da ke jihar Lagos bayan dauko fasinjoji 52 daga Abuja.
Wata kotun shari'ar Musulunci mai zamanta a Kano, ta yanke hukuncin ladabtarwa kan wani matashi, mai karyar cewa ya musulunta yana karbar sadaka.
Akalla Almajirai shida ne Allah ya yi wa rasuwa sakamakom ɓarkewar cutar sanƙarau a karamar hukumar Gamawa ta jihar Bauchi, gwamnati ta ce tana ɗaukar matakai.
Duk da koƙarim farfaɗo da Naira da babban banki CBN ya yi wanda sai da Dala ta dawo ƙasa da N1000, a yanzu abun ya sauya domin Dala ta ƙara tashi a kasuwa.
Ɗan Majalisar Wakilai, Dominic Okafor ya musanta zargin da ake yi masa cewa ya nemi na goro daga kamfanin Binance inda ya ce zai dauki matakin shari'a.
Kakakin majalisar jihar Niger, Abdulmalik Sarkindaji ya bayyana kudirinsa na aurar da marayu 100 daga mazabarsa. Za a daura auren ne ranar 24 ga watan Mayu.
Shugabannin APC a gundumar Galadima sun kori shugaban jam'iyyar, Tukur Danfulani daga mukaminsa kan wasu zarge-zarge da suka haɗa da nuna wariya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya yi magana kkan matsalar rashin tsaro da ta addabi kasar nan wacce ta ki ci ta ki cinyewa.
Labarai
Samu kari