Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
Yayin da ake cikin matsin halin tsadar rayuwa, darajar Naira ta sake faduwa a kasuwanni bayan samun habaka a kwanakin baya da kudin Najeriya ta yi.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Cif Bode George, ya bukaci 'yan Najeriya da su karawa Shugaba Bola Tinubu lokaci ya gyara kasar nan.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Doyin Okupe, ya ce bai kamata a ce kowace jiha za ta biya mafi ƙarancin albashi daidai da na sauran jihohi ba, ya kamata a gyara.
Allah ya yiwa wata Hajiya 'yar Najeriya a birnin Madina yayin gudanar da aikin Hajji. Hajiyar wacce ta fito daga Neja ta rasu ne bayan ta kamu da rashin lafiya.
Yayin da ake zargin Nasiru El-Rufai kan badakala a gwamnatinsa, jami'yyar PDP a jihar Kaduna ta shawarci Gwamna Uba Sani game da gayyatar EFCC da ICPC kan lamarin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya buɗe shirin mayar da ƴan gudun hijira zuwa gida tare da tallafa masu da kudi da kayan abinci.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan sojoji, Sanata Abdul'aziz Musa Yar'adua ya bukaci 'yan Najeriya da su daina ba da kudaden fansa ga 'yan bindiga.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan karamar hukumar Shiroro cikin jihar Neja. Sun hallaka mutum bakwai har lahira.
Ana ganin cewa Gwamnatin Uba Sani ta taso Nasir El-Rufai a gaba duk da alakar da ke tsakanin mutane. Shehu Usman Adamu bai ganin rigima ake yi a Kaduna.
Labarai
Samu kari