Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawa ya caccaki matakin da gwamnatin tarayya ta hannun bankin CBN ya dauko na kawo harajin yanar gizo.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a cikin mako guda a fadin kasar nan. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace.
An samu asarar rayukan mutum hudu bayan wata bakuwar cuta barke a jihar Zamfara. Cutar ta kama mutane da dama yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike.
Ana so sanatoci su kawo doka a majalisa da za ta aika duk wanda ya saci dukiyar kasa watau gwamnati ya sheka barzahu kamar yadda ake harin masu harkar kwaya.
Babban Bankin Duniya (WB) ya ce shirin gwamnatin tarayya na raba tallafi na musamman na N5000 ga talakawa bai yi amfanin komai ba wajen haɓaka tattalin arziki.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta bayyana cewa tana ladabtar da Jami'inta da ya gaza nuna kwarewar aiki. An gano jami'in ne na cacar-baki wata direba a titin Lagos.
Hukumar kwastam ta fitar da abubuwan da ta kama daga watan Janairu zuwa Afrilu. Ta sanar da kama na'urorin kirifto, kudaden bogi da makamai masu yawa.
Labarai
Samu kari