Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Rahoto ya bayyana yadda sojoji suka ceto wasu mutanen da aka sace tsawon shekaru 10 da suka wuce a cikin dajin Sambisa da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Jama'ar jihar Imo sun shoga tashin hankali bayan da babbar mota ta murkushe kananan motoci bas hudu tare da kashe mutane da dama ana tsaka da zama.
'Yan sanda sun kama Nze Chinasa Nwaneri, tsohon mai baiwa Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo shawara kan ayyuka na musamman a wani otel da ke Owerrri.
Shugaba Tinubu ya nada Ajuri Ngelale wakilin shugaban kasa na musamman kan ayyukan sauyin yanayi da kuma sakataren kwamitin mutane 25 da aka kafa kan shirin GEI.
Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta tabbatar da sace basarake, Ogwong A Abang a jihar a daren jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan sun kutsa kai cikin fadarsa.
A yayin da ya ke kokarin karkatar da akalar Najeriya daga dogara da amfani da man fetur zuwa makamashi, Bola Tinubu ya aiwatar da abubuwa uku da za su cimma hakan.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya nuna alhini kan rasuwar basarake a jihar, Oba Aderemi Adedapo da ke sarautar Ido-Osun a jihar a yau Lahadi.
Atiku Abubakar Isah bai ganin Yahaya Bello zai iya karbar shugabancin APC a wajen Abdullahi Ganduje. Duk da kalaman nasa, bai jin tsoron komai domin haka abin yake.
Gwamnatin Katsina ya koka kan yadda ya ce 'yan bindiga sun sauya salon da suke amfani da shi wajen kai hare-hare a kauyukan jihar, duk da an rage ta'addancin su.
Labarai
Samu kari