![Emefiele: Bayan kwace kadarorin N12bn, kotu ta hana tsohon gwamnan CBN fita waje](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8c85371959034cdf.jpeg?v=1)
Yaki da rashawa a Najeriya
![Emefiele: Bayan kwace kadarorin N12bn, kotu ta hana tsohon gwamnan CBN fita waje](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8c85371959034cdf.jpeg?v=1)
!["Wasu malaman addini sun fi masu mukaman siyasa barna": EFCC ta fadi hujjoji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
![Kano: Kotu ta fusata da ɗabi'un Ganduje, matarsa da wasu 6, ta ba da sabon umarni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b3282d7b7df9e9ba.jpeg?v=1)
![Karin albashi ya gagara: Yan kwadago sun fara sabuwar gwagwarmaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1d5da9b423027780.jpeg?v=1)
![Ministan Buhari zai kwana a gidan yarin Kuje, kotu ta yi hukuncin kan zambar N33.8bn](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
![Zambar N80bn: Kotu ta yi watsi da bukatar Yahaya Bello na canja wurin shari'arsa da EFCC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
![Zargin rashawa: Kotu ta yi zama kan shari'ar El Rufai da majalisar jihar Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/14c3dfa528e10540.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya dake zama a jihar Kaduna ta dage sauraron karar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zuwa 17 ga Yuli. El-Rufai ya maka majalisar jihar a kotu.
![Yahaya Bello ya koma matsala, EFCC ta nemi taimakon kasashe a kama tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
![Tallafin N729bn: Ministar Buhari ta shiga matsala, kotu ta karbi korafin SERAP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/56c69e76a6782767.jpeg?v=1)
Mai shari’a Deinde Isaac Dipeolu na babbar kotun tarayya ya umarci tsohuwar ministar harkokin jin kai da ta yi bayanin N729bn da ta ce an rabawa talakawan Najeriya.
![N1.5b: Majalisa ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar mata, ta bukaci minista ta gurfana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ba6454955a109d2c.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye gabanta bisa zargin karkatar da kudi N1.5bn. Majalisar ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar.
![EFCC ta fallasa tsohon gwamna, tsofaffin ministocin da ke shirya mata makarkashiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fallasa wadanda ke da hannu a zanga-zanga da aka shirya kan ayyukanta a kasar nan.
![Ina aka kai maƙudan kuɗin da aka ƙwato daga ɓarayin ƙasa a mulkin Buhari?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2e5cf1e9aa48bfc.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
![Lauyoyin Yahaya Bello sun shiga uku, hukumar EFCC ta roƙi kotu ta ɗaure su](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9324b084218394f8.jpeg?v=1)
A jiya ne hukumar EFCC ta bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tuhumi manyan lauyoyin Najeriya guda biyu kan gaza gabatar da Yahaya Bello gaban kotu.
![Kotu ta yanke hukunci kan Emefiele, an gano miliyoyin daloli da aka wawushe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b6fbc4b192ae340.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya a Legas ta kwato $1.4m daga wajen Godwin Emefiele da ya tara bisa cin hanci da rashawa. Hukumar EFCC ce ta shigar da kara gaban kotun.
![Zargin satar N432bn: El Rufai ya ɗauki matakin shari'a kan majalisar dokokin Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/03a575e126f84401.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi karar majalisar dokokin jihar Kaduna kan zargin gwamnatinsa da salwantar da Naira biliyan 432.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari