
Yaki da rashawa a Najeriya







Gwamnan jihar Benuai, Rabaran Hyacinth Alia ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kwato biliyan N1.2 daga ma'aikatan bogi cikinɓwata ɗaya kuma ta gano wasu badakaloli.

Hukumar EFCC ta kai ƙarar tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, Stella Oduah da wasu 8 bisa tuhumar haɗa baki da wawure kuɗin gwamnati da suka kai N7.9bn.

Hukumar yaki da rashawa EFCC ta ce bata san lauyanta ba mai suna Ibrahim Mohammed da ya shigar da kara kan tsohuwar ministan sufurin jiragen sama Stella Oduah.

Babbar Kotun Abuja ta kori karar da hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa EFCC ta maka tsohon gwamnan Imo, Rochas Okorocha bisa zargin zamba cikin aminci.

Babbar kotun tarayya da ke Kano ta dakatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano daga gayyatar tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje kan bidiyon dala

Kano- Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta yi kira tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduen ya yi watsi da gayyatar da hukumar yaƙi da cin hanci ta Kano ta masa.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta gayyaci Abdullahi Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kanot kan bidiyonsa na dala da ya yadu a 2017.

Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano a ranar Laraba, ta bayyana cewa binciken kimiyya ya tabbatar da cewar bidiyoyin dalar Abdullahi Ganduje ba na bogi bane.

Farfesan kimiyyar siyasa, Babafemi Badejo ya soki salon yaki da cin hanci na tsohon shugaba Buhari, amma ya ce zai iya yiyuwa Bola Tinubu ya fi shi lalacewa.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari