Yaki da rashawa a Najeriya
Kotun Abuja ta ba da umarnin ƙwace kadarori guda 9 na Timipre Sylva zuwa hannun Gwamnatin Tarayya a ranar 7 ga Mayu, 2026, bisa zargin haramtacciyar hanya.
Hukumar yaki da rashawa watau EFCC ta tabbatar da cewa ta gudanar da bincike kan Fasto Jerry Eze bayan gano yadda yake samun kudi daga kasashen ketare.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
Shaidar EFCC ya bayyana yadda aka yi amfani da sa hannun Buhari na bogi aka cire Dala miliyan 6.3 da sunan kudin sa idon zaben 2023 da ya gabata.
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta yi nasarar samun wasu kuɗi da aka ce tsohuwar Ministar sufurin jiragen saman kasar nan, Stella Oduah ta handame.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun tarayya a Abuja ta yankewa tsohon Akanta Janar, Chukwunyere daurin shekaru 72 a gidan yari bayan kama shi da laifi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya fadi alkawarin da Faransa ta yi wa kasar nan a kan tsaro bayan ya dawo daga kasar waje.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari