Yaki da rashawa a Najeriya
EFCC ta kama tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman da wasu mutum biyu a Kaduna bayan hukuncin kotu kan zargin karkatar da kudade yayin da yake mulki.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta shaida wa kotu cewa lauyan Sadiya Farouk ya sanar da su abin da ya hana ta zuwa kotu a shari'ar da ake yi.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa Nasir El-Rufai beli kan N100m tare da sharuddan zuwa DSS duk wata da gabatar da mai tsaya masa mai gida a Abuja da wasu sharudda.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Kotun Abuja ta ba da umarnin ƙwace kadarori guda 9 na Timipre Sylva zuwa hannun Gwamnatin Tarayya a ranar 7 ga Mayu, 2026, bisa zargin haramtacciyar hanya.
Hukumar yaki da rashawa watau EFCC ta tabbatar da cewa ta gudanar da bincike kan Fasto Jerry Eze bayan gano yadda yake samun kudi daga kasashen ketare.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
Shaidar EFCC ya bayyana yadda aka yi amfani da sa hannun Buhari na bogi aka cire Dala miliyan 6.3 da sunan kudin sa idon zaben 2023 da ya gabata.
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari