Yaki da rashawa a Najeriya
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL na fuskantar manya-manyan zarge-zarge da suka danganci kudi wanda yawansu ya tasamma biliiyoyin Naira.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Darakta Janar na hukumar PFIPC da ake ta cece kuce kan yadda aka kafa ta, Prince Ademola Adeniyi ya bukaci a gudanar da bincike na musamman mai zaman kanta.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sauya ranar yanke hukunci kan shari'ar da EFCC ta nemi a karɓe kadarori 57 da ke da alaka da Abubakar Malami.
Kakakin ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya fitar da jawabi game da rigimar ICPC da Nasir El-Rufai. Jam’iyyar ADC ta yi magana game da halin da El-Rufai yake ciki
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage yanke hukunci kan bukatar EFCC na kwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince dabukatar kwace Naira miliyan 150 da ake dangantawa da dan Majalisar wakilai daga Delta, Hon. Nicholas Mutu.
Tsohon ministan Bola Tinubu mai neman takarar gwamna a 2027 zai yi kwana akalla 14 a ragar ICPC. Uche Nnaji wanda ya rike Ministan kirkira, kimiyya yana tsare a ICPC
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari