Yaki da rashawa a Najeriya
Bashir Ahmed, tsohon hadimin tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ce akwai yiwuwar abin da ya faru da Adam Oshiohmole ne zai faru da Ganduje.
Jam’iyyar APC gundumar Ganduje ta dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa Dr. Abdullahi Ganduje a kan zargin bada cin hancin da gwamnatin Kano ke yi masa.
Za a gurfanar da Ganduje da wasu shida gaban kotun a ranar Laraba mai zuwa bisa tuhume-tuhume da suka shafi cin hanci da rashawa, abin da ya jawo dar dar a Kano.
Mai shari’a Rahman Oshodi na kotun laifuffuka da ke Legas, ya bayar da belin Godwin Emefiele a kan Naira miliyan 50 tare da mutane biyu da za su tsaya masa.
Hukumar EFCC ta ce har yanzu tana kan gudanar da bincike game da zargin karkatar da kudi da ake yi wa tsohuwar ministar jin kai Betta Edu da kuma Halima Shehu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce zai waiwayi bidiyo 'Gandollar' domin gano gaskiya kan zargin da ake yi wa Abdullahi Ganduje na ya karbi daloli.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Kotun Daukaka Kara da ke Legas, ta yanke wa wasu ma'aikatan bankin Kyestone biyu da dan Indiya hukuncin shekaru biyar a gidan yari, sun karkatar da N855bn.
A ranar Laraba, 27 ga watan Maris, kotu ta garkame shugaban kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Yobe, Kwamared Muktar Tarbutu bisa zargin karkatar da kayan tallafi.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari