
Jihar Bauchi







Mai martaba Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammadu Danyaya, ya ce ba zai lamurci masu unguwanni su haɗa baki da vara gurbi ana hana jama'a zaman lafiya ba.

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya ba da umarnin rufe wata makaranta da aka tsinci gawar wani yaro a cikinta. Gwamnan ya bayyana hakan.

Jami'an rundunar yan sanda a Bauchi sun kama wata matar aure kan zargin kashe jinjirin kishiyarta mai kwanaki hudu a duniya da taimakon maganin kashe kwari.

Wani matashi dan Bauchi, Khamis Musa Darazo, ya sha alwashin sauya sunan diyarsa zuwa na mahaifiyar shugaban kasa Bola Tinubu idan ya yi nasara a kotun zabe.

A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.

Gwamna Ademola Adeleke na Osun ya yi martani kan mukamin hadimi kan wurin ninkaya da ya bayar, sauran gwamnoni sun ba da mukamai irin haka na daban a jihohinsu.

Jami'an 'yan sanda sun cafke wasu mutane uku da ake zargin sun hallaka jami'in dan sanda a kauyen Konkiyel cikin karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi.

Wasu malaman addinin a Arewa sun nemi a hana El-Rufai yin minista a gwamnatin Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai da suka bayyana game da adalci a kasar nan.

Yanzu muke samun labarin cewa, gwamnan Bauchi ya daidaita da Dr Idris bayan da su Kabiru Gombe suka je don roka masa gwamna Muhammad Bala na jihar ta Bauchi.
Jihar Bauchi
Samu kari