
Jihar Bauchi







Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi ya bayyana ra'ayinsa a kan dambarwar iyalan Sheikh Muhammad Auwal Albani.

Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi ta kai farmaki maboyar 'yan ta'adda a Alkaleri inda ta yi jina jina ga 'yan ta'addar da kashe wasu biyu da kwato makamai.

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umaru Fintiri ya bayyana cewa tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin tarayya karkashin Tinubu, su na kuntata wa talakawan Najeriya.

Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha ga malamai masu mu'amala da 'yan siyasa yana cewa za a iya rusa musu da'awa da dabara idan ba su hankalta ba.

Kwamishina a jihar Bauchi, Abdulrazak Nuhu Zaki, ya yi martani kan zargin satar yarinya, yana mai cewa Zainab diyarsa ce ta jini kuma yana da hakki a kanta.

An yi mamaki da Atiku Abubakar bai halarci taron PDP na Arewa maso Gabas ba. PDP na shirin kawo gyara a shugabancinta don tabbatar da sulhu da karfafa jam’iyya.

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umar Finitiri ya caccaki tsarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dora tattalin arzikin Najeriya, inda ya ke ganin dole a gyara.

Gwamnatin jihar Bauchi ta caccaki ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar. Ta bayyana cewa gazawarsa ta jawo abin kunya ga Najeriya.

Dogara ya ce Bala Mohammed ya samu tallafin kudi daga hannun Wike a 2018, amma yanzu yana cin amanarsa. Tsohon shugaban majalisar ya fadi abin da ya faru.
Jihar Bauchi
Samu kari