
Jihar Bauchi







Wata kotun majirtire a jihar Bauchi ta tsare fitaccen Malamin nan, Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi. a gidan gyaran hali kan zargin yin kalaman batanci.

Bayan shan kaye a zaben da aka gudanar a kasar nan, dan takarar sanatan Bauchi ya sake komawa APC. A jawabansa, ya fadi dalilin da yasa ya koma APC a yanzu.

Hukumar kula da kiyaye hadura ta kasa a jihar Bauchi ta ce akalla mutane takwas ne suka mutu wasu suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ta afku a jihar.

Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Bauchi, sun cafke wani basarake a jihar kan zargin tayar da rikici. Ƴan sandan sun kuma haɗa tare da wasu mutum 6.

Dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a jihar Bauchi, Abubakar Baba Sadique, na sa ran ƙwato nasarar sa a gaban kotun ƙararrakin zaɓe.

Rahoton da muke samu daga jihar Bauchi ya bayyana cewa, wasu mutum 14 sun mutu a wani hadarin mota yayin da wasu biyar suka samu munanan raunuka a hadarin.
Jihar Bauchi
Samu kari