Jihar Bauchi
Sanata Bamidele daga jihar ya zargi Sanata Abdul Ningi da yunkurin juyin mulki a majalisar dattawa bayan kalamansa na an yi cushe a kasafin 2024.
Zaman Majalisar Dattawa ya rikice yayin da Sanata Solomon Adeola ke gabatar da kudiri kan cushe a kasafin kudi da Sanata Abdul Ningi ya yi zargi.
An samu bullar cutar zazzabin Lassa a kananan hukumomi bakwai na jihar Bauchi yayin da hukumar NCDC ta ce sabbin mutane 96 sun kamu da cutar a jihohi 12 na kasar.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Babayo Akuyam da mataimakinsa Ahmed Abdullahi sun yi murabus daga mukamansu bayan dawowar Suleiman da Dahiru.
An kirkiri hukumomi ko kuma kungiyoyin Hisbah ne a wasu jihohi don ba da agaji da kuma kokarin dakile alfasha da tarbiyantar da mutane da suka kauce hanya.
Yan sanda sun yi ram da wasu ɗaliban ATBU 2 da wani da ya gama karatu a jami'ar Jos bisa zargin hannu a kisan wasu mutum 3 a kauyen Durum a jihar Bauchi.
Shugaban masu gidajen wanka da bahaya a ƙaramae hukumar Bauchi ya sanar da ƙarin kuɗin amfani da wurarensu sakamakon tashin farashin kayan aikin su.
Sanata Bala Mohammed, Shugaban gwamnonin jam’iyyar PDP ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce za su samar da hanyar sauki.
An yi ta yaɗa wani hoton a kafafen sada zumunta wanda yake nuna cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya gina wani katafaren gida ana cikin halin matsi a kasa.
Jihar Bauchi
Samu kari