![Hukumar EFCC ta yi ram da mai dalilin auren bogi da zargin aikata danyen aiki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/71115d8552cb64f9.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC
![Hukumar EFCC ta yi ram da mai dalilin auren bogi da zargin aikata danyen aiki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/71115d8552cb64f9.jpeg?v=1)
![Badakalar N80bn: Yahaya Bello ya gabatar da wata bukata a gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c6ebcfc38125ee9c.jpeg?v=1)
![Emefiele: Bayan kwace kadarorin N12bn, kotu ta hana tsohon gwamnan CBN fita waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c85371959034cdf.jpeg?v=1)
![Zargin N33bn: Bayan kwana 1 a kurkuku, kotu ta ɗauki mataki kan Ministan Buhari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
![Badakalar N33bn: An samu matsala a kotu bayan Ministan Buhari ya fadi ana shari'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/92cb09b2ab8c2c52.jpeg?v=1)
![Karin albashi ya gagara: Yan kwadago sun fara sabuwar gwagwarmaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1d5da9b423027780.jpeg?v=1)
![Ministan Buhari zai kwana a gidan yarin Kuje, kotu ta yi hukuncin kan zambar N33.8bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan lantarki, Saleh Mamman a gidan yarin Kuje har sai an duba bukatar neman belinsa.
![Shaidar EFCC ta tona asirin yadda Emefiele ya boye miliyoyi a asusun matarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/243ab1b2595ebcaa.jpeg?v=1)
Daya daga shaidun hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta'annti (EFCC) ta bayyana yadda tsohon gwamnan bankin CBN ya boye kudi a asusun matarsa.
![Kotu ta sanya ranar hukunci kan bukatar Emefiele na fita waje domin duba lafiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e05dd2d9a47c9d9.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar 17 Yuli, 2024 domin yanke hukunci ka bukatar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefiele.
![Zambar N80bn: Kotu ta yi watsi da bukatar Yahaya Bello na canja wurin shari'arsa da EFCC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari’a John Tsoho, ya ki amincewa da bukatar Yahaya Bello na mayar da shari’ar damfarar tsohon gwamnan zuwa jihar Kogi.
![Yahaya Bello ya koma matsala, EFCC ta nemi taimakon kasashe a kama tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
![Sata kirikiri: Yadda aka kwamushe ma'aikatan banki 2 da zargin sace kudi a asusun mamaci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/286c08834c5bf490.jpeg?v=1)
An kama wasu ma'aikatan banki bisa zarginsu da sace kudin wani mutumin da ya rasu ya barwa magada. Yanzu haka ana bincike don gurfanar dasu a kotu.
![An jibge motocin jami'an tsaro domin kare ofishin EFCC daga masu zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0b8277339e4b72be.jpeg?v=1)
An jibge jami'an tsaron a ofishin da ke titin Awolowo a Ikoyin jihar Legas saboda fargabar zanga-zangar kin jinin yadda hukumar ke gudanar da ayyukansu.
![EFCC ta fallasa tsohon gwamna, tsofaffin ministocin da ke shirya mata makarkashiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fallasa wadanda ke da hannu a zanga-zanga da aka shirya kan ayyukanta a kasar nan.
![EFCC ta bankado makarkashiyar da ake kulla mata, hukumar ta aika da gargadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2a398f30d4e95612.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nuna damuwa kan abin da ta kira shirim da wasu gurbatattu ke yi na yin zanga-zanga.
Hukumar EFCC
Samu kari