Hukumar EFCC
Alkali Inyang Ekwo ya bada belin Ahmad Dikko da EFCC ta ke zargin ya karkatar da N1.3bn na gyaran matatar man Fatakwal. Ana shari’ar satar kudin matatar mai a 2020.
ICPC ta shigar da zarge-zargen laifuka gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da nufin gurfanar da tsohon Ministan Ƙirƙire-ƙirƙire, Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji.
Kakakin ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya fitar da jawabi game da rigimar ICPC da Nasir El-Rufai. Jam’iyyar ADC ta yi magana game da halin da El-Rufai yake ciki
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi ram da mahaifin Adeniyi da ake zargi da badakalar kafa ma'aikatar bogi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage yanke hukunci kan bukatar EFCC na kwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami.
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Wani kwararre da aka dauko domin yin bincike yana so duk da Muhammadu Buhari ya rasu, EFCC ta yi shari’a da shi a kotu. Mai binciken na musamman ya fadi haka a kotu.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana yadda 'yan Yahoo suka kwashe kudin wata mai shari'a.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince dabukatar kwace Naira miliyan 150 da ake dangantawa da dan Majalisar wakilai daga Delta, Hon. Nicholas Mutu.
Hukumar EFCC
Samu kari