Hukumar EFCC
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Rahotanni sun nuna cewa Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami na fuskantar sabon bincike kan wasu makamai da EFCC ta ci karo da su a gidansa na Kebbi.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
A labarin nan, za a ji cewa attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya kara shigar da karar Farouk Ahmed da ya jagoranci hukumar NMPDRA gaban hukumar yaki da rashawa.
Hukumar EFCC ta gano makarkashiyar ’yan siyasa na ɓata sunan Ola Olukoyede kafin zaɓen 2027 domin dakatar da binciken rashawa; ta ce ba za ta tsorata ba a yau.
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince a kwace wasu kadarori da ake zargin na tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ne a Abuja, Kano, Kebbi da Kaduna.
Kotun tarayya ta ba Abubakar Malami belin N1.5bn. Malami zai biya N500m, matarsa N500m, dansa N500m tare da kafa musu wasu sharuda kafin a sake su.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
Hukumar EFCC
Samu kari