Hukumar EFCC
Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, ya samu tikitin takarar gwamnan Kebbi na jam’iyyar ADC domin zaben shekarar 2027 ba tare da hamayya ba.
Tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman, wanda kotu ta yanke wa hukuncin shekaru 75, ya shiga hannu bayan EFCC ta kama shi a Rigasa a jihar Kaduna.
EFCC ta kama tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman da wasu mutum biyu a Kaduna bayan hukuncin kotu kan zargin karkatar da kudade yayin da yake mulki.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta shaida wa kotu cewa lauyan Sadiya Farouk ya sanar da su abin da ya hana ta zuwa kotu a shari'ar da ake yi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta fara neman Sadiya Umar Farouq, wacce ta rike kujerar ministar jin kai karkashin gwamnatin Marigayi Muhammadu Buhari.
Babbar kotun tarayya ta ba kwamishinan kuɗi na Bauchi, Yakubu Adamu, izinin tafiya Hajjin 2026 da duba lafiyarsa a Saudiyya a ranar 8 ga Mayu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami SAN na dab da samun hukunci a kan bukatar da ya shigar a gaban kotu game da kwace kadarorinsa da EFCC ta yi.s
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Hukumar EFCC
Samu kari