Hukumar EFCC
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Lagos ta tabbatar da hukuncin ƙwace tsabar kuɗi N293.97m tare da kadarori da hannun jari daga Manjo Janar Emmanuel Atewe.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta bayyana cewa shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya amsa gayyatar da ta yi masa.
EFCC ta musanta binciken Shugabar NIS, Kemi Nandap, kan zargin karɓar kuɗaɗen biza ba bisa ƙa’ida ba, tare da tabbatar da cewa ana binciken wasu jami’ai.
ICPC ta yi wa Femi Gbajabiamila tambayoyi kan badakalar PFIPC, bayan Adeyemi Adeniyi ya zarge shi da karbar Naira miliyan 400 da neman kashi 48 cikin 100.
EFCC ta karyata jita-jitar daukar ma’aikata a boye, tana mai gargadin jama’a su guji yada labarin karya da kuma damfara ta hanyar tallan ayyukan bogi.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin Bello Bodejo na Naira biliyan 2 yayin da yake fuskantar shari’ar zargin halatta kudin haram na dala miliyan 2.63.
Rundunar ’Yan Sandan Abuja ta tsare jami’ai hudu bisa zargin karbar Naira 53,000 daga Shugaban ICPC, Musa Aliyu, yayin wata haramtacciyar tsayawa da bincike.
ICPC ta shigar da shari'a a gaban Kotu a ranar Juma'a a kan likitan tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar. ana zarginsa da kawo takardun bogi.
Labarin nan yana magana ne a kan rubutun Asia El-Rufai game da tsare tsohon Gwamnan Kaduna da aka yi na tsawon kwanaki 150 ba tare da an yanke masa hukunci ba.
Hukumar EFCC
Samu kari