Hukumar EFCC
Hukumar EFCC ta ce ta kori ma’aikata sama da 40 cikin shekaru biyu da rabi saboda zargin cin hanci da rashawa, yayin da wasu ke fuskantar shari’a.
Hukumar EFCC ta sake yi wa tsohon gwamnan Jihar Bayelsa, Timipre Sylva, kiranye kan zarginsa da cin $14.86m, bayan ya sanar da murabus dinsa daga jam'iyyar APC.
EFCC ta ce ta kwato N1.23 tiriliyan da miliyoyin daloli, fam da euro daga kadarori da kuɗaɗen da ake dangantawa da laifukan tattalin arziki tsakanin 2023 da 2026.
Binciken hukumar ICPC ya fallasa yadda Adeniyi Adeyemi ya kirkiri hukumomin gwamnati, ya bude asusun bankuna a kansu ta hanyar amfani da takardun bogi da sojan gona.
DSS ta sake kama shugaban Miyetti Allah Bello Bodejo bayan EFCC ta sake shi bisa cika sharuddan beli, yayin da iyalinsa ke neman a yi masa adalci.
EFCC ta taimaka wajen mika wasu ‘yan Najeriya biyu ga hukumomin Amurka domin fuskantar shari’a kan zargin cin zarafin yara ta intanet da karbar kudin fansa.
Shugaban hukumar EFCC Ola Olukoyede ya ce hukumar za ta daukaka ƙara kan hukuncin da ya hana kwace kadarori tara da ake dangantawa da Abubakar Malami.
ICPC ta gano yadda wasu ma’aikatan gwamnati suka taimaka wa PFIPC ta samu amincewa, kasafin kuɗi da damar shiga tsarin kuɗaɗen gwamnati duk da zargin rashin tushe.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC ta bayyana cewa akwai lada da za a rika ba wa masu kwarmato kan sace kadarorin kasa.
Hukumar EFCC
Samu kari