Hukumar EFCC
Jam'iyyun APC da Accord na fuskantar zargin raba kudi har N10,000 zuwa N20,000 ga masu zaɓe yayin da ake gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026.
EFCC ta kwato kudaden harajin NDDC har N115bn da $84m da kamfanonin mai suka sakankance basu biya ba. An fada wa majalisa yadda jami’an EFCC suka karbo N200bn.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
EFCC na fuskantar matsin lamba bayan daskarar da asusun gwamnatin Osun, yayin da jam'iyyun adawa suka buƙaci a cire Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
Jam'iyyar Accord ta bukaci shugaban EFCC ya yi murabus kan rufe asusun gwamnatin Osun, tana mai cewa matakin ya sabawa doka kuma ya kawo cikas ga dimokuradiyya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin Najeriya mai zaman kanta ta ICPC ta shirya tura dakaru zuwa dukkanin sassan Osun saboda zabe.
Bola Tinubu ya umurci EFCC ta janye daskarar asusun Osun gabanin zaben gwamna, yayin da gwamnatin jihar ta kai hukumar kotu kan matakin da ta dauka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta yi mamakin yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu hurumin tsoma baki a cikin binciken da EFCC ne yi a Osun.
Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
Hukumar EFCC
Samu kari