
Manyan Labarai A Yau







Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.

Wani ɗan Najeriya da ya koma ƙasar waje ya koka kan halin da ya tsinci kan sa a ciki, yace ya kasa samun aikin yi domin haka gida zai dawo kuɗin jirgi yake nema

Babban bankin Najeriya (CBN), ya umurci bankunan kasuwanci da su bude rassan su a ranakun Asabar da Lahadi, domin rabawa kwastomomin su takardun kuɗaɗe....

Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya aike da saƙon ta'aziyyar sa kan rasuwar tsohon kakakin majalisar dokokin jihar, Nasiru Nono, wanda ya rasu a hadarin mota.

EFCC mai yaki da rashin gaskiya za ta fara farautar wadanda za su bar mulki a watan Mayu, ga wadanda za su bar ofis bayan Mayu, a shirye ake da a kamo su duk.

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari masu damfarar yanar gizo, Yahoo-Yahoo a jihar Kwara, a cikin su akwai malami.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari