Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya musanta zargin da hukumar EFCC ta yi na ya biya wa 'ya'yansa kudin makaranta daga asusun jihar Kogi.
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta karrama wasu jami'anta guda hudu bisa dawo da wasu makudan kudade da suka gano a wajen wani hatsari a Kaduna.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a shiyyar Arewa ta Tsakiya, sun bukaci Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cewa jami'an ta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara, inda suka hallaka mutum uku da sace wasu.
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya (NCOs) ta tabbatar da cewa ta cafko wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan gyaran hali a Neja.
Rahotanni sun nuna cewa fursunoni da dama sun tsere daga gidan gyaran hali na Suleja da ke jihar Neja bayan da ruwan sama ya lalata katangar ginin gidan yarin.
Jami'an hukumar FCCPC sun gana da masu babban kantin 'yan kasar Sin wanda ake zargi da nuna wariya ga 'yan Najeriya. Sun yi musu tambayoyi masu yawa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari