Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya amince da nadin Suleiman Sa'ad Abubakar a matsayin wanda zai gaji kujerar mahaifinsa ta Sarkin Kagarko.
Iyalan tsohon gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufai sun nuna damuwa kan yadda DSS ta tafi da shi bayan zaman babbar kotun tarayya, sun ce hakan ya saba doka.
Tsohon sanatan Bayelsa ta Gabas, Ben Murray Bruce ta caccaki yan jarida, yana mai cewa babu wanda ya hana shi shoga takarar sanata kamar yadda ake yadawa.
Matasa sun tunkari dan Majalisa mai wakiltar mazabar Jalingo, Yorro da Zing, Hon. Sadiq Tafida ta jihar Taraba lokacin da ya dawo nwman goyon bayansu.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da zaben fitar da gwani na kujerun 'yan majalisar wakilai. Wasu daga cikin 'yan majalisa sun rasa tikiti.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da ganin jinjirik watan Zul Hijjah a yammacin yau Lahadi, wanda hakan ne nuka za s yi babbar Sallah ranar Laraba a makon gobe.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani na masu neman takarar kujerun majalisar wakilai. Wasu daga cikin 'yan majalisar da ke kan kujera sun fadi.
Wani malamin addinin Kirista, Primate Primate Henry Chukwudum Ndukuba, ya gargadi tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan zaben shekarar 2027.
Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma a Majalisar dattawa, Abdulaziz Yari, ya bukaci 'yan Arewa su sake zaben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari