Manyan Labarai A Yau
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kare kansa kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi masa. Ya ce an yi bincike ba a gano komai ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin caraf da wani mataimakin fitaccen jagoran 'yan bindiga. Sojojin sun cafke mutumin nd tare da matarsa.
An yada wani bidiyo da aka yi ikirarin cewa tsohon Ministan sadarwa, Isa Ali Pantami, ne a cikinsa tare da 'yan dabar siyasa. An gudanar da bincike kan bidiyon.
Wani jigo a jam'iyyar PDP mai adawa ya yi hasashe kan tikitin takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC. Segun Showunmi ya hango nasarar Atiku Abubakar.
Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya haska abubuwan da kasarsa ta cimma da Iran. Ya bayyana cewa Iran ta amince ba za ta samu makamin nukiliya ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake dauko batun toshe hanyoyin jiragen ruwan Iran da sojojin kasarsa suka yi. Trump ya ce hakan ya cutar da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma tsakanin Lebanon da Israila. Ya yi magana da shugabannin kasashen.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari