Manyan Labarai A Yau
An tabbatarda rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Arch. Audu Sule Katagum yana dan shekara 69 a duniya, tuni aka fara jimamin wannan rashi.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kebance wasu mutane da dokar takaita zirga-zirga ba za ta hau kansu ba a zaben cike gurbin dan Majalisar Dawakin Kudu da Warawa.
IPOB ta sanar da dakatar da ofishin shugaba da mukamin Daraktan Radio Biafra da Nnamdi Kanu ke rike da su, tana mai cewa matakin zai kare manufofinta.
A ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar da zaben gwamna a jihar Ekiti. Akwai matasan 'yan takara a zaben.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa yada labaran kanzon kurege na taimakawa wajen kara karfin 'yan ta'adda.
An shirya ci gaba da gudanar da tattaunawa tsakanin kasashen Amurka da Switzerland. Sai dai Switzerland ta fito ta bayyana cewa an dage tattaunawar.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya soki Shugaba Donald Trump kan yarjejeniyar fahimtar juna da aka kullanda kasar Iran.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi taro da sarakunan gargajiya domin tattauna matsalar rashin tsaro. Ya bayyana muhimmancin da suke da shi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari