![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
Manyan Labarai A Yau
![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
![Rundunar ƴan sanda ta tona asiri, ta ce an ɗauko sojojin haya a zanga zangar da ake shiryawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/cbb9c2aa1b60618e.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta gano masu shirya zanga zanga, ta yi gargadi mai zafi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun yi tuni kan haramcin gudanar da zanga zanga a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Shugaba Tinubu ya sanya labule da gwamnonin APC, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bb0a5c0eac49ec2a.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Jigon APC ya fadi abin da 'yan Najeriya ya kamata su yi wa Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7ab9b154b0c57883.jpeg?v=1)
![An rasa rayukan mutum 4 bayan gini ya rufto kan ma'aikata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1bb9bb4098629663.jpeg?v=1)
An samu asarar rayukan mutum hudu bayan wani gini ya rufto musu a jihar Legas. Hukumomi sun samu nasarar ceto mutum biyar da lamarin ya ritsa da su.
![Gwamnati ta bayyana jihar Arewa da ba za a yi zanga zanga ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b9ec938420357397.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Bauchi ta fito ta bayyana cewa babu wata zanga-zangar da za a gudanar a fadin jihar. Ta gargadi masu shirin yi da su tafi wani waje ba Bauchi ba.
![Gwamnonin jihohi 36 sun yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6c5f763dc831273.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya ta bayyana cewa ofishin NSA zai taimakawa gwamnoni wajen kara inganta tsaro yayin da ake shirin yin zanga zanga.
!['Yan majalisa sun ba Tinubu mafita kan zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5e5e47108358ad7b.jpeg?v=1)
Marasa rinjaye na majalisar wakilai sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya tattauna da masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan.
![Zanga zangar adawa da Tinubu: Jam'iyyar APC ta dauki muhimmin mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3ae2dceccd3522fb.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gayyaci shugabanninta na jihohi 36 ma kasar nan zuwa taro kan zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a ranar 1 ga watan Agusta.
![An kashe mutane yayin da rigimar sarauta ta ƙara tsanani, hadimin gwamna ya yi magana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc92dba3d5e6a2bf.jpeg?v=1)
Rahotanni daga jihar Osun sun tabbatar da cewa an yi asarar rayuka biyu a rikicin da ya ɓarke kan sarauta a yankin ƙaramar hukumar Ayedaade ranar Talata.
![Gwamnatin Tinubu ta bayyana dalilin da ya sa ba ta son a yi zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/532d336a057b4c6b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
![Gwamnatin Tinubu ta fadi hanyar magance zanga zangar da ake shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga masu shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar nan da su kwantar da hankulansu. Gwamnatin ta ce a kara mata lokaci.
![Jigon APC ya fadi abin da ya kamata a yiwa Tinubu yayin da ake harin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/41020e7402183f1b.jpeg?v=1)
Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Ondo, Femi Adekanmbi, ya bukaci matasan Najeriya da su hakuri da yin zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari