Manyan Labarai A Yau
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da kidayar jama'a cikin gaggawa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da karin kudin jarabawar WAEC da NECO. An amince da karin ne na kaso 82 wanda zai fara aiki a shekarar 2027.
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da cewa ta kai wani harin ban mamaki kan tashar jiragen ruwan Duqm inda kadarorin Amurka suke.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Mutum ɗaya ya mutu, bakwai sun jikkata bayan wani ɓangare na sabon ginin Majalisar Dokokin Gombe ya rufta. Gwamna Inuwa Yahaya ya ba da umarnin kan hakan.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙi rattaba hannu kan kudurori biyu da Majalisar Tarayya ta zartar, yana mai cewa suna ɗauke da kura-kurai da suka saɓa wa kundin tsarin mulki.
Wani bene mai hawa biyu ya ruguzo a jihar Kano. Benen da ya ruguzo ya jawo sanadiyyar rasa rai tare da raunata wasu mutane. An ceto wasu mutanen.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari