Manyan Labarai A Yau
Majalisar dattawa ta yi martani kan kisan gillar da aka yi wa jami'an sojoji 16 a jihar Delta. Majalisar ta bukaci a tabbatar da cewa maharan sun fuskanci hukunci.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke miyagun 'yan ta'adda a jihohin Kaduna da Katsina. 'Yan ta'adda hudu suka halaka bayan sun kai musu farmaki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Anambra. A yayin harin dai sun kona wani dan banga har lahira bayan sun farmaki ofishinsu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan irin tanadin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa 'ya'yan jam'iyyar APC.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi martani mai zafi kan shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) bisa yadda yake yi mata katsalandan a cikin al'amuranta.
Wani direban motar bas ya yi bankwana da duniya lokacin da yake tsaka da tuka wasu dalibai zuwa jami'ar Ilorin (Unilorin) da ke birnin Ilorin a jihar Kwara.
Wasu sojojin Najeriya sun rasa rayukansu a jihar Delta bayan an yi musu wani mummunan kwanton bauna. Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta tabbatar da faruwar lamarin.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun tashi haikan domin kawo karshen matsalar rashin tsaron da yankin ke fama da ita, inda suka kafa sabuwar rundunar tsaro.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban jam'iyyar PDP a jihar Edo. 'Yan bindigan sun sace shugaban jam'iyyar ne bayan ya gama ganawa da gwamna.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari