Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Wata ‘yar Najeriya mai suna Lydiv Ogbansiegbe ta bayyana cewa akwai wata natsuwa ta musamman da ke samun mutum idan ya hadu da wanda ya ke so. Lydiv ta wallafa
Wani dan Najeriya ya yaba wa wani direban Keke Napep inda ya bukaci mutane da su kasance masu shiga kekensa duk inda su ka gan shi. Mutumin, wanda injiniya ne y
Wasu kungiyoyon daba biyu da ba su ga maciji da juna sun kaure da faɗa kan wata budƴrwa a jihar Kwara, mutum uku sun rasa rayukansu yayin da wasu suka jikkata.
Shehu Sani ya ce dole ne ‘Yan majalisar tarayya su tashi tsaye, su cire tsoro su yi magana a kan matashin da aka dauke tun 2019, watau Abubakar Idris Dadiyata.
Masu garkuwa da mutane sun rike tsofaffi da masu ciki a watan azumi saboda kudi. Akwai mai tsohon cikin da haihuwa yau ko gobe a cikin wadanda aka dauke a Abuja
Wani matashi ɗan kimanin shekara 18 a duniya ya rasa rayuwarsa sanadin wutar lantrki yayin da yake Chajin wayarsa kirar kamfanin iPhone a jihar Delta ran Talata
Mujallar Forbes ta sake jerin masu kudin nahiyar Afrika na shekarar 2022, dan Najeriya ne ke kan gaba. A bisa lissafin mujallar da ta shahara a duniya, arzikin
A ranar Larabar nan ne musibar da ba a taba gani ba ta aukawa mutanen kauyen Gidan Magana, ruwa ya ci kusan mutane kusan 30 a rana daya, har da wata amarya.
Wani matashi ya shafe shekaru 10 a kwas din ya kamata ayi a shekaru 5 a ABU Zaria. Pharm. Abba Abubakar Santalee ya kammala karatu bayan shekara 10 ana abu daya
Mutane
Samu kari