A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wasu kungiyoyon daba biyu da ba su ga maciji da juna sun kaure da faɗa kan wata budƴrwa a jihar Kwara, mutum uku sun rasa rayukansu yayin da wasu suka jikkata.
Shehu Sani ya ce dole ne ‘Yan majalisar tarayya su tashi tsaye, su cire tsoro su yi magana a kan matashin da aka dauke tun 2019, watau Abubakar Idris Dadiyata.
Masu garkuwa da mutane sun rike tsofaffi da masu ciki a watan azumi saboda kudi. Akwai mai tsohon cikin da haihuwa yau ko gobe a cikin wadanda aka dauke a Abuja
Wani matashi ɗan kimanin shekara 18 a duniya ya rasa rayuwarsa sanadin wutar lantrki yayin da yake Chajin wayarsa kirar kamfanin iPhone a jihar Delta ran Talata
Mujallar Forbes ta sake jerin masu kudin nahiyar Afrika na shekarar 2022, dan Najeriya ne ke kan gaba. A bisa lissafin mujallar da ta shahara a duniya, arzikin
A ranar Larabar nan ne musibar da ba a taba gani ba ta aukawa mutanen kauyen Gidan Magana, ruwa ya ci kusan mutane kusan 30 a rana daya, har da wata amarya.
Wani matashi ya shafe shekaru 10 a kwas din ya kamata ayi a shekaru 5 a ABU Zaria. Pharm. Abba Abubakar Santalee ya kammala karatu bayan shekara 10 ana abu daya
Wasu hotunan kafin aure na wata yar Najeriya da Angonta ɗan gajere, ya ja hankalin yan Najeriya a kafafen sada zumunta, mutane sun tofa albarkacin bakinsu.
Mahaifiyar Hanifa Abubakar, ta ba Alkali labarin haduwarta da Abdulmalik wanda ya zo har gida ya na kuka, ya na addu’a Allah ya sa a ga yarinyar da ya sace.
Mutane
Samu kari