Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
A makon da ya wuce ne aka ji Iker Casillas ya shaidawa Duniya yana neman maza, daga baya ya goge maganar, tsohon 'dan wasan na kasar Sifen ya bada uzurinsa.
Babban Malamin Musulunci, Haifaffen Saudi Arabiya, Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu zai samu shaidar OON. Malamin ya wallafa littafai irinsu Tafsir da Hadisi.
Alhaji Mohammed Alfa Mohammed ya angwance da mata biyu; Adama Ahmad Mohammed da Aisha Ismail Mohammed. An ga kishin daya daga cikin amaren ya tashi a biki.
Lauyoyin da suka tsayawa Gwamnatin kasar Amurka a shari’ar Ramon Abbas suna so a daure shi. Ana tuhumar Ramon Abbas watau Hushpuppi da damfarar mutane daloli.
Dan kasar Brazil wanda ya auri mata takwas ya magantu kan rayuwa aurensa, yana mai cewa wasu cikin matansa sun ce ba su son ya yi tumbi. Arthur O Urso ya yi sun
Abduljabbar Nasiru Kabara, wanda ake zargi da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW) ya zargi lauyansa da karbar N2m daga hannunsa, don bai wa alkali a sake shi.
Darektan yada labarai da wayar da kan al’umma na NDLEA, Femi Babafemi yace National Drug Law Enforcement Agency ta wani tsoho da ake zargi yana saida kwayoyi.
Wata mota tayi hadari kusa da gadar 3rd Mainland, ‘yan cikin mota sun kone. Mazda KJA 699 GY ta kama ci da wuta a dalilin gangancin direba, wanda shi ya yi rai.
Kazamin rikicin da ke tsakanin jaruma, Halima Abubakar, da fitaccen fasto, Apostle Johnson Suleiman ya dauki sabon salo a yayin da jarumar ta yi magana mai karf
Mutane
Samu kari