Solomon Dalung ya bukaci Gwamnatin Plateau ta bayyana hujjojin zargin Hisbah, tare da gano masu daukar nauyinsu da kare al'umma daga rarrabuwar addini.
Solomon Dalung ya bukaci Gwamnatin Plateau ta bayyana hujjojin zargin Hisbah, tare da gano masu daukar nauyinsu da kare al'umma daga rarrabuwar addini.
Dan wasan barkwanci AY Makun ya ce ya daina zuwa coci saboda rade-radin da ake yi kansa, yana mai tambayar ko coci ta daina zama mafakar masu neman gafara.
Soyayyar Ibrahim Adam da masoyiyarsa, Aisha Abdulrahman Haruna ta ba mutane mamaki. Sai da masoyan suka yi shekaru ba su tare, kwatsam kaddara ta dawo da su.
Wani hazikin dan Najeriya ya gina bandaki mai samar da iskar gas na amfani wurin girki na gida da kuma wutar lantarki. Mutane da dama a soshiyal midiya sun yaba
A wata unguwa da ke jihar Ogun, ‘Yan Sanda sun samu labarin an shiga wani shago ana kokarin yi masu fashi. Da isa sai aka kama wasu mutane da bindigar roba.
Daya daga cikin manyan Attajiran ƙasar nan da ke cikin sahun 10 farko, Ɗahiru Mangal. Ɗan asalin jihar Katsina, mun haɗa muku muhuimman bayanai game da shi.
Kamar yadda ‘yanuwanta suka tabbatarwa Duniya, Priscilla Sitieni ta rasu. Marigayiyar ita ce dalibar da ta fi kowa tsufa a makarantar firamare a duk Duniya.
Jami'an 'Yan sanda sun bayyana wa kotun da ke sauraron Shari’ar Kisan Ummita da ;dan kasar dan kasar China cewa wanda ake zargin ya kashe ta ne saboda kare.
A yau ne Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta bada sanarwar kama matashi a Ningi bisa zargin hallaka karamin yaron da ya dauke ta hanyar ba shi kyautar alewa.
Wani mutum dan Najeriya ya janyo cece-kuce bayan rubuta sharrudan da matar da ke son aurensa za ta cika, daga cikin sharrudan ya ce dole ta iya larabci da girki
Wani ‘Dan Najeriya a Ingila ya Koka da ya cika tankin tankin mota a kan N60000. A Najeriya wannan kudi ya isa kamfani ko gwamnati ta albashin ma’aikata biyu.
Mutane
Samu kari