A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Adamu Aliyu na APC ya bayyana cewa suna sane da tasirin da Kwankwaso ya ke da shi a siyasar Kano, kuma shakka babu, sun fara shiri.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Daya daga cikin manyan Attajiran ƙasar nan da ke cikin sahun 10 farko, Ɗahiru Mangal. Ɗan asalin jihar Katsina, mun haɗa muku muhuimman bayanai game da shi.
Kamar yadda ‘yanuwanta suka tabbatarwa Duniya, Priscilla Sitieni ta rasu. Marigayiyar ita ce dalibar da ta fi kowa tsufa a makarantar firamare a duk Duniya.
Jami'an 'Yan sanda sun bayyana wa kotun da ke sauraron Shari’ar Kisan Ummita da ;dan kasar dan kasar China cewa wanda ake zargin ya kashe ta ne saboda kare.
A yau ne Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta bada sanarwar kama matashi a Ningi bisa zargin hallaka karamin yaron da ya dauke ta hanyar ba shi kyautar alewa.
Wani mutum dan Najeriya ya janyo cece-kuce bayan rubuta sharrudan da matar da ke son aurensa za ta cika, daga cikin sharrudan ya ce dole ta iya larabci da girki
Wani ‘Dan Najeriya a Ingila ya Koka da ya cika tankin tankin mota a kan N60000. A Najeriya wannan kudi ya isa kamfani ko gwamnati ta albashin ma’aikata biyu.
An zabi Chimamanda Adichie za a ba ta lambar girma, amma ta ki karba. Shahararriyar marubuciyar ba ta gamsu da wannan ba, ta ki yarda ta karbi lambar girman.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi bayanin yadda ya ji da ya samu OON. Masanin yace bai yi tunanin zai samu wannan yabo ba domin neman yardar Allah yake yi.
A makon da ya wuce ne aka ji Iker Casillas ya shaidawa Duniya yana neman maza, daga baya ya goge maganar, tsohon 'dan wasan na kasar Sifen ya bada uzurinsa.
Mutane
Samu kari