Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Wata kyakkyawar dirarriyar budurwa ta sha mamaki yayin da ta yi wa wani ɗan Acaba tayin ya biyota su kwanta amma ya yaga takardar ya ci gaba da neman halak dins
Aminu Adamu ya bada hakuri ga jama'a musamman Aisha Buhari a Twitter. Da kimanin karfe 7:30 na yau sai muka fahimci Aminu Adamu ya goge shafinsa daga Twitter.
A wannan rahoton, mun tattaro jerin shahararrun masu kudin da ake da su daga jihar Kano. Ya kamata a sani, ba Legit.ng Hausa ta gudanar da wannan bincike ba.
Perpetua Oche, yar jihar Benue ta bada labarin gwagwarmayar da ta sha bayan rasuwar mijinta dan asalin jihar Delta har ta kai ga an ce yan uwansa su gaje ta.
Soyayyar Ibrahim Adam da masoyiyarsa, Aisha Abdulrahman Haruna ta ba mutane mamaki. Sai da masoyan suka yi shekaru ba su tare, kwatsam kaddara ta dawo da su.
Wani hazikin dan Najeriya ya gina bandaki mai samar da iskar gas na amfani wurin girki na gida da kuma wutar lantarki. Mutane da dama a soshiyal midiya sun yaba
A wata unguwa da ke jihar Ogun, ‘Yan Sanda sun samu labarin an shiga wani shago ana kokarin yi masu fashi. Da isa sai aka kama wasu mutane da bindigar roba.
Daya daga cikin manyan Attajiran ƙasar nan da ke cikin sahun 10 farko, Ɗahiru Mangal. Ɗan asalin jihar Katsina, mun haɗa muku muhuimman bayanai game da shi.
Kamar yadda ‘yanuwanta suka tabbatarwa Duniya, Priscilla Sitieni ta rasu. Marigayiyar ita ce dalibar da ta fi kowa tsufa a makarantar firamare a duk Duniya.
Mutane
Samu kari