Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Wani ya sari wata budurwa da suke soyayya a hannuwa da fuska, ya yi sanadiyyar ajalinta. Kakakin ‘yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige ya nuna bakin kishi ya jawo
Wani dan Najeriya ya bada labarin cewa ya dade yana turo wa mahaifiyarsa kudade don ta ajiye masa amma ya dawo ya tarar cewa ta kashe kudaden ta yi uzurinta.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
Bidiyon wata mata mai tallar ruwan leda a bakin titi dauke da tagwayen ta ya sosa zukatan mutane da dama. Matar ta bayyana cewa mahaifin yaran ya gudu ya bar su
Wani matashi dan Najeriya wanda ya gama karatun sa yake yin achaɓa ya ƙera wani janareto mara ƙara wanda baya amfani da man fetur. Yace sai da yayi shekara 13.
Wani bidiyon malamin addinin musulunci yana gabatar da huɗuba cikin harshen Igbo ya ɗauki hankula sosai. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon.
Wata budurwa ta koka kan yadda saurayin ta ya rabu da ita bayan sun kwashe shekara 8 suna zaman dadiro. Budurwar tace suna da yara biyu tare kuma duk ya riƙe su
Wani ɗan Najeriya da ya koma ƙasar waje ya koka kan halin da ya tsinci kan sa a ciki, yace ya kasa samun aikin yi domin haka gida zai dawo kuɗin jirgi yake nema
Wata kyakkyawar budurwa ta dauki hankula sosai bayan bayyanar bidiyonta tana tafiya tare da zakuna. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon nata.
Mutane
Samu kari