Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya koka kan yawan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana matakin da Amurka za ta dauka kan lamarin na kashe-kashe.
Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya koka kan yawan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana matakin da Amurka za ta dauka kan lamarin na kashe-kashe.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
Bidiyon wata mata mai tallar ruwan leda a bakin titi dauke da tagwayen ta ya sosa zukatan mutane da dama. Matar ta bayyana cewa mahaifin yaran ya gudu ya bar su
Wani matashi dan Najeriya wanda ya gama karatun sa yake yin achaɓa ya ƙera wani janareto mara ƙara wanda baya amfani da man fetur. Yace sai da yayi shekara 13.
Wani bidiyon malamin addinin musulunci yana gabatar da huɗuba cikin harshen Igbo ya ɗauki hankula sosai. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon.
Wata budurwa ta koka kan yadda saurayin ta ya rabu da ita bayan sun kwashe shekara 8 suna zaman dadiro. Budurwar tace suna da yara biyu tare kuma duk ya riƙe su
Wani ɗan Najeriya da ya koma ƙasar waje ya koka kan halin da ya tsinci kan sa a ciki, yace ya kasa samun aikin yi domin haka gida zai dawo kuɗin jirgi yake nema
Wata kyakkyawar budurwa ta dauki hankula sosai bayan bayyanar bidiyonta tana tafiya tare da zakuna. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon nata.
Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.
Wata amarya ta bayyana kudin da ita da mijinta suka kashe lokacin da sukayi aurensu na farko a cikin kotu kuma ta baiwa mutane shawara su yi hakan idan zai fi.
Mutane
Samu kari