Latest
Shugaban yan sandan yankin, AV Ranganath ya sanar da manema labarai cewa ana zargin Mista Rao da hada baki da yan'uwan shi da wasu mutane gurin halaka sirikin su. Mutane biyun sun samo mishi kwangilar masu kashe mutane a rupee...
Kwamandan sojojin ruwa na tsakiya, karkashin rundunar sojojin ruwa ta Najeriya, Rear Admiral Sa'idu Garba, ya bada dalilai uku da suka kawo raguwar satar man fetur a yankin Niger Delta. Shugaban sojojin ruwan ya lissafo dalilan a
Shugaban hukumar fidda zakka na jihar Sokoto, Lawal Maidoki ya sanar da cewa hukumar ta tallafa wa kiwon lafiyar tallakawa da gajiyayu da Naira miliyan 7.4 a jihar. Hakan ya biyo bayan tallafin N31.5m da gwamnati ke ba su duk wata
Wata tsohuwar kakakin majalisar wakilai, Patricia Etteh ta bayyana cewa tana da yakini n jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ce zata yi nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun da ake gudanarwa a yau Asabar.
A yau tankade da rairayen jaridar NAIJ.com ya kawo ma ku jerin tsaffin gwamnonin da suke rike da madafan iko kan kujerun Sanatoci a majalisar dattawan kasar nan, bayan da suka kammala wa'adin su a kujerun gwamnoni na jihohin su.
A yau ne, Asabar, 22 ga watan Satumba, 2018, masu kada kuri’a a jihar Osun zasu zabi sabon gwamna da zai maye gurbin gwamnan jihar, Rauf Aregbesola, da wa’adin mulkinsa yak are. Bayan dukkan jam’iyyu, musamman APC mai mulki da PDP
A yayin da ake ci gaba da fafatawa tsakanin hukumomin tsaro da kuma kungiyar 'yan Shi'a ta Najeriya, mun samu cewa wani sabon lamari ya yi matukar muni yayin arangamar kungiyar da kuma rundunar sojin kasa ta Najeriya a jihar Yobe.
A jiya, Alhamis ne sanata mai wakiltan yankin Nasarawa ta Yamma, Sanata Abdullahi Adamu ya ce ko kadan kwamitin bincike da gwamnan Nasarawa, Umaru Tanko Al-Makura ya kafa bata bashi tsoro ko kadan. Vanguard ta ruwaito cewa Sanata
Babban bankin Nigeria CBN ya kwace lasisin gudanar da aiki na bankin Skye Plc bayan da ta shafe shekaru biyu tana dagawa bankin kada akan wasu dalilai. Idan za a iya tunawa a ranar 4 ga watan Yulin 2016, CBN ya dauki wani mataki..
Masu zafi
Samu kari