Latest

Zaben gwamnan Osun: Muhimman abubwa 7 da ya kamata ku sani
Breaking
Zaben gwamnan Osun: Muhimman abubwa 7 da ya kamata ku sani
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau ne, Asabar, 22 ga watan Satumba, 2018, masu kada kuri’a a jihar Osun zasu zabi sabon gwamna da zai maye gurbin gwamnan jihar, Rauf Aregbesola, da wa’adin mulkinsa yak are. Bayan dukkan jam’iyyu, musamman APC mai mulki da PDP