Latest
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar sheke shugabannin 'yan bindiga 3 tare da wasu miyagu a dajin Kuyambana dake jihar Zamfara, Cigaban ruwan wutan da.
Kyawawa kuma zuka-zukan hotunan kafin aure na Yusuf Muhammadu Buhari da Gimbiya Zahra Nasir Bayero sun fara bayyana a kafar sada zumuntar zamani ta Instagram.
Kalaman Goggo sun jawo Gwamnatin Mai gidanta, Abdullahi Ganduje ta fito ta yi magana. Gwamnatin Kano ta yi karin-haske a kan kalaman Farfesa Hafsat Ganduje.
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudirinta na amso rancen cikin gida dana waje na naira tiriliyan 4.89 don samar da kudaden kasafin shekarar 2022 na naira tiriliya.
A kasar Afghanistan, Amurkawa sun gana da shugabannin Taliban don tattauna yadda za su kwashe 'yan uwansu Amurkawa daga kasar kafin su gama janyewa a kasar.
Gwamnan jihar Katsina ya magantu kan halin da wasu yankunan jiharsa ke fama. Ya ce ya kamata mutane su koma sayen bindiga don kare kansu daga 'yan bindiga.
Ibrahim Mantu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, an birne shi a Abuja bayan rasuwarsa a yau Talata da safe, Kamar yadda thecable ta ruwaito haka.
Abuja - A karon farko bayan kotu ta saki Zakzaky, ya gana da wakilan kungiyarsa na kowane ɓangare a Abuja, yace duk maso kokarin ganin bayan IMN zasu ji kunya.
Kungiyar Arewa Consultative Forum, ta yi watsi da maganar yafewa yan ta'addan Boko Haram da suke mika wuya ga gwamnati da kuma sakinsu. Shugaban kungiyar na kas
Masu zafi
Samu kari