Latest
Umar Goni, dalibin da ke babbar aji a makarantar su yana hannun jami’an rundunar ‘yan sanda bayan yunkurin halaka wani dalibin na karamin aji da ya yi a makaran
Wani rahoto da muka samu ya bayyana cewa wasu yan bindiga sun je har gidan kwamishinan kasuwanci na jihar Bayelsa, sun yi awon gaba da shi da daren Alhamis.
Shugaban makarantar da ya kashe dalibarsa mai shekaru biyar ya magantu da manema labarai, ya bayyana yadda ya sayi guba ya zuba wa yarinyar a abinci ta ci ta mu
Kano -Mahaifin Hanifa Abubakar, yarinya yar shekara biyar da Malamin makaranta ya sace kuma ya kashe ya bayyana alhininsa bisa abinda ya afkawa shi da iyalansa.
Rundunar Operation Safe Haven dake aikin yaki da ta'addanci a arewa maso tsakiya sun bayyana samun nasarar bindige gawutattun masu garkuwa uku a jihar Filato.
Gwamna Yahaya Bello na Jihar Kogi, daga karshe ya bayyana niyarsa na shiga takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC a babban zabe na shekarar 2023 da ta
Mutanen garin Saki da ke kan iyakar Najeriya da Jamhuriyar Benin sun yi barazanar yin zanga-zanga saboda rashin man fetur a gari da suka yi ikirarin ana karkata
Mazauna wani yanki a jihar Oyo sun koka kan yadda farashin man fetur ya zama musu damuwa, suka bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata su shiga zanga-zanga.
Wani bangare na PDP ya gargadi uwar jam'iyyar kan tsayar da wanda bai cancanci rike matakin takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa ba anan gaba kadan.
Masu zafi
Samu kari