Latest
Za a ji yadda Gwamnatin Najeriya ta shiryawa tubabbun ‘Yan Boko Haram abubuwan alheri. Bincike ya nuna tubabbun ‘Yan Boko Haram din suna samu sabuwar rayuwa.
Tsohon kwararren dan jarida mazaunin garin Kaduna, Muhammadu Dan Tankon Sa'i ya rasu kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Marigayin ya rasu ne a ranar Lahadi bay
Gwamnan Kogi ya ce akwai bukatar Tinubu ya bar matasa su karbi ragamar Najeriya, ya ce abin da ya kamata shi ne Bola Tinubu ya hakura, ya kyale yara suyi mulki.
Hukumar leken asiri ta Najeriya ta shaida wa lauyan Zakzaky da kuma IMN cewa, lallai ba ta rike da fasfo na Malamin da matarsa, kuma bata hanashi fita wata kasa
Ministan kula da harkokin 'yan sanda, Muhammadu Maigari Dingyadi, Ministan shari'a, Abubakar Malami da gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, suna daga cikin.
Rundunar MNJTF ta ragargaji wasu 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP a wani yankin jihar Borno, inda suka hallaka 'yan ta'adda hudu tare da raunata da dama.
A makon da ya gabata, EFCC suka buga tambarin bincike a Amana House. Ba a dauki lokaci ba, sai aka ga hukumar EFCC ta shafa wa gidan tsohon Gwamnan lafiya.
Mutane sun wayi gari da fastocin Gwamna Abdullahi Ganduje da Yemi Osinbajo a Kano. Wata kungiya tana so Yemi Osinbajo da Gwamnan jihar Kano su yi takara a 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyaci fitaccen malamin nan, Mufti Menk domin wa'azi yayin da ake liyafar cin abincin rana da ya gayyaci jama'a Aso Rock.
Masu zafi
Samu kari