Latest
Babban jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ziyarci babban dan takarar kujerar shugabancin jam'iyyar na kasa, Sanata Sani Musa daga jihar Neja.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ragargazar ‘yan bindifa a sansanin su da ke Gwashi,karamar hukumar Bukkuyum da wasu bangarori na dajin Anka da ke jihar.
Kwamitin shugabannin jam'iyya, NEC, na Social Democratic Party (SDP) ta dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Olu Ogunloye, da sakataren jam'iyyar, Shehu Gabam
Iyorchia Ayu, shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya ce har abada tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ba zai taba wanke hannunsa daga siyasa ba, The Cable ta ruwa
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress(APC) Asiwaju Bola Tinubu, da safiyar Asabar ya kai ziyara wajen daya daga cikin yan takaran kujeran shugabancin APC.
Gwamna Yahaya Bello, ya ba 'yan Najeriya tabbacin cewa ba zai taba cin amanarsu ba idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a babban zaben 2023 mai zuwa.
Kungiyar tuntuba ta arewa wato ACF ta yi Allah wadai da mutuwar Hanifa Abubakar, da ake zargin shugaban makarantarsu da kashe ta bayan ya sace ta a jihar Kano.
Farfesan Renewable Energy and Molecular Physics, a jami'ar jihar Kaduna, KASU, Muhammad Sani Abubakar, ya rasu ya na da shekaru 67, ya bar mata 2 da jikoki.
Furicin da babban jagoran jam’iyyar ta All Progressives Congress (APC) na kasa ya yi kan lamuran da suka addabi kasar ne wanda yan Najeriya ke so a magance su.
Masu zafi
Samu kari