Latest
Wani mutumi da aka kama da laifin kisan dan shekara shida ya samu yanci bayan kotu ta gani cewa yana da tabin hankali. Mai magana da yawun ma'aikatar shari'ar j
Mazauna garuruwa biyar da ke karkashin yankin Kurya Madaro a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara sun tsere daga gidajensu saboda harin yan bindiga.
Mahaifin yarinya mai shekara takwas da haihuwa da ake zargin wani makabcinsa ya hada baki da masu garkuwa wajen kasheta bayan karbar kudin fansa ya magantu.
Fitacciyar mai sayar da magungunan mata, Jaruma ta saki wani bidiyo wanda ta yi bayani dangane da rikicin da ya shiga tsakanin ta da dan kasuwa kuma dan siyasa,
Hukumar zabe mai zaman kanta na Najeriya, INEC, ta aika da muhimmin sako ga yan siyasa da jam'iyyun siyasa gabanin babban zaben shekarar 2023. Hukumar ta sha al
Gwamnatin jihar Borno ta kafa kwamitin mutum biyar domin bincike kan lamarin Jubril Sadi Mato (Ramadan), dalibin makarantar El-Kanemi da aka yankawa makogwaro.
Yarima ya yi watsi da tsarin karba-karba a zaman abin da ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar duk da cewa ana ganin yanzu zagayen kudancin kasar ne ta yi mulki.
Gwamna Dapo Abiodun na Jihar Ogun a ranar Juma’a ya ce jihar ta fi ko wacce a Najeriya yawan ‘yan damfarar yanar gizo, wato Yahoo Boys. Ya bayyana cewa a jihar
Yan sanda a Jihar Jigawa sun gano gawar wani yaro dan shekara uku, mai suna, Aminu Bukar, wanda ya bace a ranar 14 ga watan Janairu a karamar hukumar Guri na ji
Masu zafi
Samu kari