Latest
An kama mutane 10 da suke da alaka da kai sabon hari kauyen Yelwa Zangam na Jos ta arewa da ke jihar Filato.Gwamna Lalong ya shiga taron tsaro na gaggawa a Jos.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Fani-Kayode ya yi wa mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Gusau wankin babban bargo a kan kin komawa jam’iyyar APC mai
Zamfara - Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mataealle, ya yi kira ga masu ruwa da tsaki a kasar nan a saka dokar ta baci a yankin arewa maso gabas kan matsalar tsaro
Sifeta janar na ‘yan sanda,IGP Usman Baba ya kawo sabuwar hanyar kawo karshen rashin tsaron da jihar Zamfara take fuskanta, AIG na Zone 10 na jihar Sokoto yace.
Lagos - Shugaban babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasar nan PDP reshen jihar Lagos, Adegbola Dominic, ya rigamu gidan gaskiya, za'a sassauta tutocin PDP zuwa rabi.
An yi garkuwa da Matar Mai garin wani Kauye a jihar Katsina yayin da ta ke zaman takaba a gida. Har yanzu Bazawarar da ta fara takaba tana tsare a cikin jeji.
Garin Jos a ranar Laraba babu lafiya sakamakon kisan mutane kimanin 35 da wasu yan tada zaune tsaye suka yi a garin Yelwa Zangam, karamar hukumar Jos ta Arewa.
Yayin da ake gab da kulle kasuwar cinikin yan kwallo a nahiyar Turai, PSG ta kasar Faransa ta yi watsi da makudan biliyoyin kuɗi da Real ta saka wa Mbappe.
Tsohon dan wasan kwallon Nigeria wanda ya buga wa kungiyar Akwa United, Mr Chris Davies ya rasu sakamakon rikicin ya ake yi a Jos, babban birnin jihar Plateau,
Masu zafi
Samu kari