Latest
Lauyan da yake kare Dibu Ojerinde a kotu ya na neman alfarmar a karasa shari’ar a wajen kotu domin gudun Alkali ya jefa shi gidan yari na shekara da shekaru.
Wani ango dan kasar mMisira ya bindige matarsa, mutane uku a dangin shi da kan shi yayin zaman sasancin aure a birnin Cairo, makwannin kadan bayan aurensu.
A Zamfara Bayan kwana hudu da yi wa mutane kisan gilla a Daraga, har yanzu ba a iya yi masu jana’iza ba, mutane sun gagara birne gawawwakin da aka bar masu.
Wani ma'abocin amffani da kafar sada zumunta ta Twitter mai suna Babayo ya yi wa jaruma Hadiza Gabon zagin cin mutunci ta sashin sako amma ta yi masa addu'a.
Sanata Biodun Olujimi ta fara barin Jam’iyyar hamayya ta PDP. Olujimi ta kafa kwamiti da zai ba ta shawarar matakin da ya kamata ta dauka a tafiyar siyasarta
Daniel Bwala ya ce idan Asiwaju Bola Tinubu yana takara, ba za a ga Yemi Osinbajo ba domin mataimakin shugaban kasar ba zai iya kalubalantar tsohon mai gidansa.
Mahaifiyar Dan Majalisar Wakilai na Tarayya kuma tsohon dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, a Jihar Anambra, Chuma U
Indiya -Hukumomi a kudancin Indiya sun bada umurnin rufe makarantu ranar Talata yayinda zanga-zanga ya barke kan hana dalibai mata Musulmai shiga aji da Hijabi.
Shugaban kungiyar gwamnonin yankin kudu a Najeriya kuma gwamnan Ondo ya gargadi ceqa wajibi ne a mika jagorancin Najeriya ga mutumin da ya fito daga kudu a 2023
Masu zafi
Samu kari