Latest
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Kano a ranar Talata ta janye umarninta na hana shugaban jam'iyyar PDP, Shehu Sagagi daga bayyana kansa a shugaban PDP.
Hukumar Yaki da rashawa da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta yi bayanin dalilin da yasa jami'anta suka yi dirar mikiya a gidan tsohon gwamnan
Anamekwe Nwabuoku, sabon wanda aka nada domin kula da ofishin akanta janar na tarayya,yana da jikakkiyar tuhuma ta zargin rashawa wanda hukumar yaki da rashawa.
Wani rahoto da ke fitowa ya nuna cewa gwamnonin Najeriya a karkashin jam’iyyar APC sun amince da zaben fidda gwani na shugaban kasa da za a gudanar kafin babban
‘Dan takarar Gwamnan Kano, Muaz Mahaji ya yi alwashi ba zai bada kudi domin a tsaida shi ba, ya ce Gwabnatin da za suyi ba ta shi bace da iyalinsa kurum ba ce.
Kakakin rundunar yan sandan Katsina ya bayyana cewa daga cikin wadanda abun ya ritsa da su akwai mazauna kauyen da suka yi kokarin tserewa cikin gonakinsu.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Namadi Sambo, Adam Namadi ya bukaci wakilan jam’iyyar PDP da ya bai wa ko wannensu N2,000,000 su mayar masa da ku
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki za ta fara tantance yan takarar shugaban kasar ta a ranar Talata 24 ga watan Mayun 2022, rahoton jaridar Lea
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa a matsayin mamba a majalisar shugaban kasa kan tattalin arzikin zamani da gwamnat
Masu zafi
Samu kari