Latest
An ga wani hoton dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar a birnin Malaga na kasar Spain yana cin duniyasa da tsinke.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jadada cewa gwamnatinsa za ta tabbatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, ta yi zabe na adalci kuma cikin zaman lafiya a 2023.
Bidiyon ya kuma janyo cece-kuce musamman yadda mutumin ya bayyana cewa ya sanya wa abin da ya haifa suna Ngozi saboda tsananin kaunar harshen inyamuranci...
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta yi karar wani mataimakin kwamanda na hukumar tsaro ta NSCDC, Edike Mboutidem Akpan a wata babban kotun tarayya a Abuja kan za
Mako ɗaya kafin fara shagulgulan babbar Sallah a Najeriya, fasinjojin jirgin sama sun fara kokawa kan yadda tikitin zuwa biranen arewa ya tashi ba bu zato .
A lokacin da gwamnati ke cewa tana kokarin shawo matsalolin tsaro da suƙa haɗa da garkuwa, a gefe ɗaya wata mata ce ta sa aka yi garkuwan da mijinta kan abu 1.
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci ta Jihar Ogun ta ce dole gwamnatoci a dukkan matakai su mayar da hankali kan ilimi da gina al'umma don kasar ta ci
Mazauna wani kauye a kasar Zambia sun cika da mamaki bayan wata mata tayi wuff da makwabcin da katangarsu ke jikin gidansa bayan mijinta ya kwanta jinya tsawon.
Labarai na karya na yawo wai Dr. Iyorchia Ayu ya rasa kujerar shugaban PDP na kasa. Rade-radin na cewa bayan sauke Ayu, Amb. Umar Damagum ne ya maye gurbinsa.
Masu zafi
Samu kari