Latest
Tsohon gwamna jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC.
Tauraron mawaki, Timi Dakolo, ya bayyana bacin ransa tare da nuna rashin jin dadinsa ga jam’iyyar APC mai mulki da ta yi amfani da wakarsa ta Great Nation a lok
A yayu Litinin, 6 ga watan Yunin 2022 ne jam'iyyar APC ta ke gudanar da zaben fitar da gwani cikin 'yan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC mai mulki.
Cikin sabbin masu zabe 34,000 da suka yi rajista daga watan Yuni zuwa Disamba a Legas, 3,000 kawai suka karbi katin zabensu na dindindin (PVC) a cewar kwamishin
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta shirya gudanar da zaɓen fidda gwani na dan takararta na shugaban ƙasa yau a Abuja, Deleget 774 ne zasu yanke hukunci a Abuja
Wani bidiyo da ya watsu a kafafen sada zumunta ya nuna yadda wasu jami'an tsaro mata duka buɗa da juna a wurin babban taron APC na zaben ɗan takara a Abuja.
Dan takarar kujerar gwamnan Kano karkashin inuwar jam'iyya mai kayan marmari NNPP, Abba Kabir Yusuf, ya ce zai maida hankali kan kwato hakƙin al'ummar Kano.
Wani bidiyon da ya yi yawo a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa a APC kuma gwamnan Kogi ya yi wani abin da bai dace ba ga Adamu.
Chinedu Nwajiuba, kanin 'dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar APC, Emeka Nwajiuba, ya yi bayanin dalilin da ya hana ya yayansa halartar zaben.
Masu zafi
Samu kari