Latest
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Yahaya Abdullahi ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi ta Arewa maso yammacin kasar nan
Har yanzun manyan masu faɗa aji na ƙasar nan na cigaba da sa baki don tabbatar da an fitar da ɗan takara ta hanyar maslaha, yanzu dai ana kokarin shawo kan PYO.
Daya daga cikin wakilan jam'iyyar APC na Jigawa Alhaji Isah Baba Buji ya rasu yayin da yake wurin taron zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam'iyyar a Abuja.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a cewar gwamna Lalong, ya amince kuma zuciyarsa ta nutsu da kowane ɗan takara daga cikin waɗan sa aka kai masa gabansa ya zaɓa
Alkalin babban kotun Abuja ya bada umurnin a kwace wayoyin salular wasun manema labarai su shida a Abuja, Daily Trust ta rahoto. Yan jaridan sune Wumi Obabori n
Gwamnan jihar Kogi, kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya sha alwashin ba zai sake ya janyewa wani dan takara a zaben fidda gwani na shugaban kasa
Hukumar kula da jin dadin alhazai, NAHCON, ta sanar da kudaden kujerun hajji na bana. Hakan na zuwa ne bayan hukumar ta yi la'akari dukkan lamuran da suka shafi
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, ya ce yana kyautata zaton cewa jam'iyyarsa za ta ci zaben shugaban kasa da mafi yawan
'Yan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC daga yankin Kudu maso Gabas sun rubuta wasika zuwa ga shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), domin
Masu zafi
Samu kari