Latest
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, a karon farko, ya yi kira ga shugaban PDP na ƙasa, wanda jiharsu ɗaya a arewa, ya cika alƙwarin da ya ɗauki ma yin Murabus.
Dogaro da kai abu ne mai mihimmanci ga duk mai fatan ya rayu a irin wannan ƙasa tamu da ke fama da matsalar tattalin arziƙi. A cewar wani marubuci kuma jakadan
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kashe kimanin Dalar Amurka Miliyan 10 don ciyar da yaran Najeriya karkashin shirin National School Feeding Programme. Wanna
Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II Ya Zauna da Peter Obi a wani gidansa da ke kasar waje. Obi yace a zamansa sun tabo batun cigaban kasa da kuma tattalin arziki
Birnin Tarayya - Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da kashe naira miliyan ɗari wajen ciyar da yara ɗalibai miliyan goma a ƙarƙashin Tsarin Ciyarwa Na Gwamnati.
Wani matashi dan shekara 18 mai suna Tope Momoh ya shake mahaifiyarsa har sai da ta ce ga garinku saboda ta kira shi shege. Tope ya amsa cewa ya halaka mahaifiy
A kalla mutane 30 ne aka ce sun ɓace a yayin da kwale-kwale da ke dauke da mutane 50 ya kife a garin Umunnankwo da ke karamar hukumar Ogbaru na jihar Anambra. A
Jihar Bauchi - Matar da ta sace jariri kwanakin baya a asibitin koyarwan Abubakar Tafawa Balewa ATBU dake Bauchi ta bayyana nadamarta bisa abin da ta aikata.
Fastoci daga coci sun tana musuli murnar Maulidi (zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad, SAW) a filin motsa jiki na Ahmadu Bello da ke Kaduna a ranar Asabar.
Masu zafi
Samu kari