Latest
Kakakin ‘yan sandan ya ce mutane suna kiran lambar gaggawar ta rundunar suna nuna damuwa kan lafiyar ‘yan uwansu a Ijebu-Ode da kuma jihar baki daya a makon.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kungiyar gwamnonin jam’iyyar CP da sauran ‘ya’yan jam’iyyar su hada kai domin tabbatar da nasarar Bola Tinubu, dan taka
Sarkin Hausawan Ondo, Alhaji Abdulsalam Yusuf, ya bayyana cewa harin da aka kai unguwar Hausawa a Ondo ba fashi da makami bane kamar yadda yan sanda ke ikirari.
APC, PDP, NNPP ADC, LP da dai sauran jam'iyyu duk sun fito da wadanda za su gwabza a zaben na 2023, inda kowace jam'iyya ke ci gaba shirin karbe kujerar Buhari.
Godswill Akpabio, tsohon ministan harkokin Neja Delta, ya lashe zaben fidda ɗan takarar Sanata a jihar Akwa Ibom, yan kwanaki bayan ya janye wa Bola Tinubu.
A jiya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ta musamman zuwa fadar Shugaban na Aso Rock Villa. A nan ne aka yi masa tambaya a kan wanda zai zama mataimakinsa
Idan kana raye lallai zaka sha kallo, yan sanda sun kama wani mutumi sun gurfanar da shi a Kotu bisa zargin kwanciya da ƴaƴan cikinsa mata guda biyu ba kunya.
‘Danuwan Sarkin da aka dauke ya tabbatarwa maname labarai irin wahalar da suka sha, ya takaita maganar domin ya ce ‘yan bindiga sun hana magana da ‘yan jarida.
Sai da aka yi gumurzu kafin a tsaida Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin ‘dan takaran APC. Za a ji irin barazanar da takarar Tinubu ta ci karo da su a hanya.
Masu zafi
Samu kari