Latest
Hukumar yaki da rashawa, EFCC, ta ankarar da yan Najeriya cewa masu damfara za su iya wuwushe musu kudin asusun banki bayan sun sace musu wayoyin salula don ha
Haɗin guiwar dakarun yan sanda da jami'an hukumar Sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu yan bindiga uku da suka addabi mutane da ta'addanci a jihar Anambra.
'Yan bindiga sun gamu da ajalinsu a hannun wasu jami'an tsaro a jihar Anambra. An hallaka uku yayin da aka gano layu da guraye a jikinsu kaca-kkaca ba kai.
Jami’an hukumar shige da fice ta Najeriya sun kama wasu ‘yan kasar waje su goma sha takwas dauke da katikan zabe kafin zuwa gagarumin zaben 2023 a Najeriya.
Mataimakiyar shugaban jam’iyyar Labour Party a Oyo ta rabu da su Peter Obi. ‘Yar siyasar ta canza sheka, tace Atiku Abubakar ne ‘dan takaran da ya fi dacewa
Wani mai gyaran mota ya ki karbar kudin gyara daga hannun wata mata a Benin bayan ya ga hoton Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a jikin motar
Yayin da babban zaɓen 2023 ke kara kusantowa, babbar kotun tarayya dake zama a Kaduna ta soke zaɓen fidda gwanin PDP na tsayar da ɗan takarar Sanatan Tsakiya
Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Rufai Ahmed Alkali, ya bayyana cewa Rabiu Kwankwaso da kansa ya rubuta manufofinsa kuma da gaske yake son lashe zaben 2023.
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda wasu 'yan bindiga suka yi awon gaba da wani dan takarar mamban majalisar dokokin jihar Zamfara, an ce sun yi gaba dashi.
Masu zafi
Samu kari