Latest
Wata kotun shari'a dake zama a jihar Kano ta tasa keyar wa da kani zuwa gidan kurkuku kan zarginsa da soyayya da matar aure tare da janye mata hankali kacokan.
An samu sabanin a zaman shari'ar wani dan kasuwa da matarsa a Kotun shari'a mqi zama a Magajin Gari Kaduna, yace sam bai saki matarsa ba kuma yana kaunarta.
Sa'adatu Kirfi, yar tubabben Wazirin Bauchi, Bello Kirfi ta rubuta wasika na ajiye aikinta a matsayin kwamishinan Gama Kai da Kananana Masana'antu na Bauchi.
Fatima Abubakar, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar ADC ta bayyana cewa a shirye take don lallasa Gwamna Zulum a zabe mai gabatowa.
Masarautar Bauchi ta kori Bello Kirfi, tsohon ministan ayyuka na musamman kuma Wazirin Bauchi daga sarautarsa kan abin da ta kira 'rashin biyayya' ga gwama
Sarkin Bauchi ya tubewa Wazirinsa rawani. Rilwanu Suleiman Adamu ya amince da wannan mataki da aka dauka a kan Bello Kirfi a dalilin rashin yi wa Gwamna biyayya
Har yanzun an ata kai kawo domin lalubo bakin zaren da dinke varakar cikin gida da ta hana babbar jam'iyya zama lafiya, wata tsohuwar Minista ya sa baki a batun
Hukumar kiyayye haddura na kasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 15, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Koton Karfe da ke jihar Kogi.
Wani dan Najeriya ya hallaka abokinsa a kan cajar waya, kamar yadda rahoto ya bayyana. An bayyana yadda matashin ya dauko ashana ya cinnawa abokin nasa wuta.
Masu zafi
Samu kari