Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Maria Corina Machado ta samu kambun zaman lafiya na shekarar 2025 bayan tantance mutane da dama. Shugaban Amurka, Donald Trump na cikin wadanda suka nema.
Kasashe bakwai ciki har da Kenya, UAE, da Afirka ta Kudu sun sauƙaƙa wa ’yan Najeriya samun visa, suna ƙarfafa karatu, kasuwanci, da yawon buɗe ido.
A labarin nan, za a ji cewa INTERPOL ta samu hadin kan jami'an kasar Argentina wajen cafke wani dan Najeriya da ake zargi da damfarar dubunnan mata a duniya.
Shugaban Amurka ya sanar da cewa an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Hamas da Isra'ila. Ya ce ana fatan hakan zai kawo karshen kashe Falasdinawa.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Gwamnatin Ecuador ta yi Allah wadai da ruwan duwatsu da wasu matasa suka yi wa shugaban kasar, Daniel Noboa yayin zana zanga. An kama mutum biyar.
Rahotanni daga rundunar yan sandan Ingila sun nuna cewa wasu miyagu sun kai hari tare da baka wuta a masallaci a garin Peacehaven ranar Asabarda daddare.
Kasashen larabawa sun ce sun ji dadin yadda Hamas ta yi na'am da batun zaman lafiya da Trump ya gabatar don tsagaita wuta a zirin gaza a Isra'ila ke shiri.
Labaran duniya
Samu kari