An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya ce idan ba a dauki matakin shawo kan yakik Iran da Amurka/Isra'ila ba, zai bazu a yankin Gabas ta Tsakiya.
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta ba da sanarwar cewa ta kaddamar da hari mafi zafi kan Isra'ila tun farkon fara yaki. Ta bayyana cewa an kwashe sa'o'i ana kai hari.
A watan Yuni na shekarar 1967 dakarun kasar Isra'ila suka kai hari kan wani jirgin ruwan Amurka ta kashe sojoji da fararen hula 37 da jikkata mutum 171.
'Yan sandan kasar Birtaniya sun haramta zanga-zangar Al-Quds da ke goyon bayan Iran, suna bayyanawa game da barazanar rikici da ke tasowa a London.
Wasu rahotanni daga Iran da Isra'ila sun nuna cewa sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei ya samu rauni a kafa a harin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa
Sojojin Isra'ila sun kashe limamin cocin Katolika, Pierre al-Rahi, a Lebanon. Fafaroma ya nuna alhini yayin da asarar rayukan fararen hula ke ƙaruwa.
Kasar Koriya ta Arewa, karkashin shugaba Kim Jong Un ta nuna goyon baya ga Mojtaba Khamenei tare da caccakar Amurka da Isra'ila kan kai hari Iran.
Russia ta musanta zargin bayar da bayanan sirri ga Iran a kan kadarorin sojojinta a Gabas ta Tsakiya, bayan tattaunawar Donald Trump da Vladimir Putin.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin ruwan Amurka ta sanar da cewa jami'anta ba za su iya raka jiragen mai da ke son wucewa ta Hormuz ba a yanzu.
Labaran duniya
Samu kari