Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanar da shirin tsagaita wuta a zirin Gaza. Shirin ya tanadi kawo karshen yakin da ake tsakanin Hamas da Isra'ila.
Jami'an yan sandan birnin Delhi a kasar India sun kama wani matashin dan Najeriya Stephane bisa zarginsa da damfarar yan mata kudade da sunan soyayya.
Ana zargin Benjamin Netanyahu da jagorantar hare hare kan Kiristoci a yankin Gaza tare da kwace musu gona da gidaje. Isra'ila ta rage yawan Kiristoci a Falasdinu.
Firaministan kasar Isra'ila ya gamu da boren kasahe da dama lokacin da ya fito zai yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya da ke gudana a New York na Amurka.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi kira ga Najeriya da ta ba da fifiko ga bagaren masu zaman kansu don haɓaka tattalin arziki a wani taron UNGA a New York.
Hukumar bincike ta FBI a kasar Amurka, ta sanya makudan kudade a matsayin ganima kan neman da take yi wa wani dan Najeriya bisa zargin satar kudin jama'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce an shirya masa makarkashiya a zauren mahalisar dinkin duniya da ya isa zai yi jawabi. Ya bukaci a gudanar da bincike.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta hana jami'an gwamnati da shugaban kasar Iran sayayya yayin taron majalisar dinkin duniya da ake yi a birnin New York.
Shugaban kasar Malawi, Lazarus Chakwera, ya kai zuciya nesa bayan ya sha kaye a zabe. Ya dauki waya ya kira abokin hamayyarsa don taya shi murna.
Labaran duniya
Samu kari