An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Hukumar FBI ta kasar Amurka ta fitar da sunaye da hotunan yan Najeriya hudu da take nema ruwa a jallo kan zargin sikata dambarsr makudan daloli ta intanet.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce Iran na da makamai masu linzami fiye da yadda aka zata, yana zargin cewa kasar na shirin kai hari kan kasar.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki al'ummar kasar Iran da su canza tsarin gwamnatin kasarsu, yana mai cewa su ke da ikon kawo sauyi.
Farashin danyen mai ya sauka a kasuwannin duniya biyo bayan kalaman da shugaban kasar Amurka ya yi kan Iran. Iran ma ta mayar masa da martani mai zafi.
Jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi martani kan barazanar Donald Trump na kai hari kan Iran, yana gargadinsa da barazanar da ba ta da tasiri ga tsaron man fetur
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Sojojin Iran ta bukaci kasashen da ke son wucewa da mai zuwa kasuwannin duniya su kori jakadun Amurka da Isra'ila. Sun ce wanda ya kori jakadun zai wuce ta Hormuz.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta tabbatar da cewa kusan mutane 200 na kwance a qsibiti sakamakon hare-haren da Iran ta kaddamar a cikin awanni 24.
Yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya tayar da hankali a tsakanin jami'an gwamnatin Trump saboda tashin farashin man fetur a Amurka da sauran kasashen duniya.
Labaran duniya
Samu kari