Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Sojoji sun sanar da hamɓarar da gwamnatin shugaban ƙasa Ali Bongo na ƙasar Habon. Sojojin sun kifar da gwamnatin shugaban ƙasar ne bayan ya sake yin tazarce.
Masana kimiyya sun gano tana mai tsayin inci uku da ranta a kwakwalwar wata mata yar Australia mai shekaru 62. Wannan ne karo na farko da ake ganin irin haka.
Wata mata yar kasar China mai suna Tian Dongxia da mijinta Zhao Wanlong sun dauki hankalin jama’a bayan sun haifi yara tara a cikin shekaru 13 da suka gabata.
Kasar Faransa ta kafa dokar hana ɗalibai sanya hijabi a makarantun gwamnatin ƙasar. Sabuwar dokar za ta fara aiki ne da zarar sabuwar shekarar karatu ta fara.
Sojin Jamhuriyar Nijar sun datse ruwa da kuma wutar lantarki zuwa ofishin jakadancin Faransa bayan wa'adin da su ka bai wa jakadan kasar ya cika na sa'o'i 48.
Shugaban tawagar wakilan ƙungiyar ECOWAS, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa sojojin sun ce ba za su dawo da Shugaba Bazoum kan shugabancin Nijar ba.
Manyan abubuwa da dama sun faru kan rikicin siyasar da ake fama da shi a jamhuriyar Nijar tun bayan juyin mulkin ƙasar da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum.
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a kasar Birtaniya, UK ta dauki bidiyon wani daki daya da ake biyan N439k duk wata a Newcastle, miliyan 5.2 a shekara.
Shugaban sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya shiga wata yarjejeniya ta ƙawance na soji, da kasashen Mali da Burkina Faso.
Labaran duniya
Samu kari