Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Za a ji cewa Hajiya Naja’atu Muhammad, ta soki gwamnatin Bola Tinubu kan yakin da ta ke shirin yi da Nijar, ta na ganin mutanen Arewacin Najeriya aka yaka.
An yi bincike kan batun da Adamu Garba ya yi na cewa gwamnatin Aljeriya na ba Jamhuriyar Nijar wutar lantarki kyauta bayan Najeriya ta yanke wacce take ba su.
Rahotanni na nuni da cewar kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta dakatar da jamhuriyar Nijar daga cikinta domin nuna adawa da juyin mulkin da sojoji suka yi.
An canjawa wani ƙayataccen katafaren masallaci suna zuwa sunan mahaifiyar Isa (AS), wato Maryam, a Abu Dhabi da ke Hadaddiyar Daular Larabawa. Yariman birnin.
Mun tattaro lokutan da Sojoji su ka yi tawaye, su ka hambarar da Gwamnatin farar hula a kasar Nijar na tsawon shekaru 40. A 1974 aka fara kifar da Hamani Diori.
Jami'an 'yan sandan ƙasar Burkina Faso sun yi abin bajinta, yayin da suka halaka 'yan ta'adda aƙalla 40 a wata arangama da ta wakana tsakaninsu a yankin Arewa.
Kungiyar ECOWAS ta ce ba za ta amince da maganar da shugaban mulkin sojin Nijar ya yi ba, cewa zai mayar da kasar dimokradiyayya cikin shekara uku masu zuwa.
Abdourahmane Tchiani, shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, ya bayyana cewa al'ummar Nijar da dakarun sojin juyin mulkin ƙasar za su kare kansu idan ECOWAS.
Shugaban gwamnatin sojojin Nijar, Janar Tchiani, ya caccaki ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS), kan takunkumin da ta sanya wa ƙasar.
Labaran duniya
Samu kari